-
HRW: Sojojin Kamaru Na Gallazawa 'Yan Gudun Hijirar Nijeriya
Sep 27, 2017 16:35Kungiyar kare hakkokin bil'adama ta Human Rights Watch (HRW) ta ce sojojin kasar Kamaru sun tursasawa dubban 'yan gudun hijirar Nijeriya komawa gida bayan musgunawa da gallazawar da suka yi musu wanda hakan take dokokin kasa da kasa ne kan kare hakkokin 'yan gudun hijira.
-
Gwamnatin Kamaru Ta Dora Alhakin Fashe-Fashen Da Suka Auku A Bamenda Kan Masu Rajin Ballewa Daga Kasar
Sep 24, 2017 11:48Gwamnatin kasar kamaru ta bada sanarwan cewa masu fafutukan warewa daga kasar daga yankin da ake magana da harshen turanci ne da alhake face-facen Bamenda.
-
Kamaru: Harin Kunar Bakin Wake Na Boko Haram Ya Kashe Fararen Hula 4
Sep 13, 2017 19:06Kamfanin dillancin labarun Faransa ya amabto majiyar tsaron kasar ta Kamaru tana cewa; Wata buduruwa ce ta kai harin a kusa da masallacin Sandawadjiri da kusa da iyakar Najeriya.
-
Babban Sakataren MDD Ya Bukaci Samun Zaman Lafiya Da Sulhu A Kasar Kamaru
Sep 04, 2017 06:25Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci mahukuntan kasar Kamaru da su kara matsa kaimi a fagen wanzar da zaman lafiya da sulhu a duk fadin kasar.
-
Harin 'Yan Boko Haram Yayi Sanadiyyar Kashe Mutane 11 A Kasar Kamaru
Aug 25, 2017 16:37Jami'an kasar Kamaru sun bayyana cewar wasu mahara da ake zaton 'yan kungiyar Boko Haram ne sun kashe mutane 11 da kuma sace wasu 8 na daban a wani hari da suka kai kauyen Gakara da ke arewacin kasar a daren jiya Alhamis.
-
Harin Kunan Bakin Wake Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 4 A Kasar Kamaru
Aug 23, 2017 19:04Wani karamin yaro da aka masa jigida da bama-bamai ya tarwatse a tsakanin jama'a a yankin arewacin kasar Kamaru, inda ya janyo mutuwar mutane akalla 4 yammacin jiya Talata.
-
An Cabke Mutane Biyar Daga Cikin Masu Yunkurin Ballewa Daga Kasar Kamaru
Aug 10, 2017 19:03Kakakin gwamnatin kasar kamaru ya sanar da cewa jami'an tsaro sun cabke mutane biyar yankin masu amfani da yaran inglishi dake kira a balle daga kasar
-
Harin Kunar Bakin Wake Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 7 A Arewacin Kamaru
Aug 06, 2017 17:40Harin kunan bakin wake ya yi sanadiyyar mutuwar mutane akalla 7 a arewacin kasar Kamaru a jiya Asabar, yarinyar da ta kai harin tana daga cikin wadanda suka mutu .
-
Majalisar Wakilan Nigeria Ta Fara Bincike Kan Kisan Yan Nigeria 97 A Bakasin Kamaru
Jul 15, 2017 17:37A jiya Jumma'a ce majalisar wakilan Nigeria ta fara bincike don gano yadda jandarmari na kasar Kamaru suka kashe yan Nigeria 97 a yankin bakasi daga kudu maso gabacin kasar.
-
Mutane Uku Suka Mutu A Wani Harin Konar Bakin Wake A Arewacin Kamaru
Jul 01, 2017 17:11Mutane ukku ne aka tabbatar da mutuwarsu a wani harin kunar bakin wake wanda kungiyar boko haram ta kai a cikin wani masallaci a arewacin kasar Kamaru.