Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kamaru

  • HRW: Sojojin Kamaru Na Gallazawa 'Yan Gudun Hijirar Nijeriya

    HRW: Sojojin Kamaru Na Gallazawa 'Yan Gudun Hijirar Nijeriya

    Sep 27, 2017 16:35

    Kungiyar kare hakkokin bil'adama ta Human Rights Watch (HRW) ta ce sojojin kasar Kamaru sun tursasawa dubban 'yan gudun hijirar Nijeriya komawa gida bayan musgunawa da gallazawar da suka yi musu wanda hakan take dokokin kasa da kasa ne kan kare hakkokin 'yan gudun hijira.

  • Gwamnatin Kamaru Ta Dora Alhakin Fashe-Fashen Da Suka Auku  A Bamenda Kan Masu Rajin Ballewa Daga Kasar

    Gwamnatin Kamaru Ta Dora Alhakin Fashe-Fashen Da Suka Auku A Bamenda Kan Masu Rajin Ballewa Daga Kasar

    Sep 24, 2017 11:48

    Gwamnatin kasar kamaru ta bada sanarwan cewa masu fafutukan warewa daga kasar daga yankin da ake magana da harshen turanci ne da alhake face-facen Bamenda.

  • Kamaru: Harin Kunar Bakin Wake Na Boko Haram  Ya Kashe Fararen Hula 4

    Kamaru: Harin Kunar Bakin Wake Na Boko Haram Ya Kashe Fararen Hula 4

    Sep 13, 2017 19:06

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya amabto majiyar tsaron kasar ta Kamaru tana cewa; Wata buduruwa ce ta kai harin a kusa da masallacin Sandawadjiri da kusa da iyakar Najeriya.

  • Babban Sakataren MDD Ya Bukaci Samun Zaman Lafiya Da Sulhu A Kasar Kamaru

    Babban Sakataren MDD Ya Bukaci Samun Zaman Lafiya Da Sulhu A Kasar Kamaru

    Sep 04, 2017 06:25

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci mahukuntan kasar Kamaru da su kara matsa kaimi a fagen wanzar da zaman lafiya da sulhu a duk fadin kasar.

  • Harin 'Yan Boko Haram Yayi Sanadiyyar Kashe Mutane 11 A Kasar Kamaru

    Harin 'Yan Boko Haram Yayi Sanadiyyar Kashe Mutane 11 A Kasar Kamaru

    Aug 25, 2017 16:37

    Jami'an kasar Kamaru sun bayyana cewar wasu mahara da ake zaton 'yan kungiyar Boko Haram ne sun kashe mutane 11 da kuma sace wasu 8 na daban a wani hari da suka kai kauyen Gakara da ke arewacin kasar a daren jiya Alhamis.

  • Harin Kunan Bakin Wake Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 4 A Kasar Kamaru

    Harin Kunan Bakin Wake Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla 4 A Kasar Kamaru

    Aug 23, 2017 19:04

    Wani karamin yaro da aka masa jigida da bama-bamai ya tarwatse a tsakanin jama'a a yankin arewacin kasar Kamaru, inda ya janyo mutuwar mutane akalla 4 yammacin jiya Talata.

  • An Cabke Mutane Biyar Daga Cikin Masu Yunkurin Ballewa Daga Kasar Kamaru

    An Cabke Mutane Biyar Daga Cikin Masu Yunkurin Ballewa Daga Kasar Kamaru

    Aug 10, 2017 19:03

    Kakakin gwamnatin kasar kamaru ya sanar da cewa jami'an tsaro sun cabke mutane biyar yankin masu amfani da yaran inglishi dake kira a balle daga kasar

  • Harin Kunar Bakin Wake Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 7 A Arewacin Kamaru

    Harin Kunar Bakin Wake Ya Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 7 A Arewacin Kamaru

    Aug 06, 2017 17:40

    Harin kunan bakin wake ya yi sanadiyyar mutuwar mutane akalla 7 a arewacin kasar Kamaru a jiya Asabar, yarinyar da ta kai harin tana daga cikin wadanda suka mutu .

  • Majalisar Wakilan Nigeria Ta Fara Bincike Kan Kisan Yan Nigeria 97 A Bakasin Kamaru

    Majalisar Wakilan Nigeria Ta Fara Bincike Kan Kisan Yan Nigeria 97 A Bakasin Kamaru

    Jul 15, 2017 17:37

    A jiya Jumma'a ce majalisar wakilan Nigeria ta fara bincike don gano yadda jandarmari na kasar Kamaru suka kashe yan Nigeria 97 a yankin bakasi daga kudu maso gabacin kasar.

  • Mutane Uku Suka Mutu A Wani Harin Konar Bakin Wake A Arewacin Kamaru

    Mutane Uku Suka Mutu A Wani Harin Konar Bakin Wake A Arewacin Kamaru

    Jul 01, 2017 17:11

    Mutane ukku ne aka tabbatar da mutuwarsu a wani harin kunar bakin wake wanda kungiyar boko haram ta kai a cikin wani masallaci a arewacin kasar Kamaru.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS