Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kamaru

  • An Sako Yara 78 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kamaru, Amma Ana Rike Da Malamansu Biyu

    An Sako Yara 78 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kamaru, Amma Ana Rike Da Malamansu Biyu

    Nov 07, 2018 11:15

    Rahotanni daga kasar Kamaru sun bayyana cewar a yau Laraba din nan an sako yara 78 da direbansu guda da aka sace su a yammacin kasar Kamarun, to sai dai har ya zuwa yanzu ba a sako shugaban makarantar da wani malami guda da 'yan bindigan suka sace ba.

  • Kamaru : An Rantsar Da Paul Biya A Wa'adin Mulki Karo na 7

    Kamaru : An Rantsar Da Paul Biya A Wa'adin Mulki Karo na 7

    Nov 06, 2018 17:20

    Shugaba Paul Biya na kasar Kamaru ya yi rantsuwar kama aiki a wani wa'adin mulki karo na bakwai.

  • An Sace Yan Makaranta Kimani 80 A Kasar Kamaru

    An Sace Yan Makaranta Kimani 80 A Kasar Kamaru

    Nov 05, 2018 19:13

    Yan bindiga a yankin Bamenda na kasar Kamaru sun sace yan makaranta kimani 80 a safiyar yau Litinin

  • Ranar Talata Ne Za A Rantsar Da Paul Biya A Matsayin Sabon Shugaban Kamaru

    Ranar Talata Ne Za A Rantsar Da Paul Biya A Matsayin Sabon Shugaban Kamaru

    Nov 04, 2018 11:16

    Rahotanni daga kasar Kamaru sun bayyana cewar a ranar Talata mai zuwa 6 ga watan Nuwamba za a rantsar da shugaba Paul Biya a matsayin shugaban kasar Kamaru karo na bakwai.

  • Kamaru : Wani Rikici  Ya Lashe Rayukan Mutane Da Dama

    Kamaru : Wani Rikici Ya Lashe Rayukan Mutane Da Dama

    Oct 26, 2018 05:50

    Rahotanni daga kasar Kamaru suna nuni da cewa wani adadi na al'ummar kasar sun rasa rayukansu biyo bayan wani rikici da ya barke tsakanin sojojin kasar da 'yan aware.

  • Kamaru : Paul Biya Ya Sake Lashe Zabe Da Kashi 71.28%

    Kamaru : Paul Biya Ya Sake Lashe Zabe Da Kashi 71.28%

    Oct 22, 2018 18:10

    A kasar Kamaru an sanar da shugaban kasar mai ci Paul Biya a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar da aka gudanar a ranar 7 ga watan Oktoban nan bayan da ya samu kashi 71.28% na kuri'un da aka kada.

  • Akwai Yiyuwar A Fitar Da Sakamakon Zaben Kasar Kamaru A Ranar 22 Ga Oktoba

    Akwai Yiyuwar A Fitar Da Sakamakon Zaben Kasar Kamaru A Ranar 22 Ga Oktoba

    Oct 20, 2018 18:23

    Ministan watsa labarai na kasar Kamaru, Issa Tchiroma Bakary, ya bayyana cewa akwai yiyuwar a sanar da sakamakon zaben shugaban kasar da aka gudanar a ranar Litinin mai zuwa wato 22 ga watan Oktoban nan.

  • AU Ta Bukaci 'Yan Siyasa A Kamaru Da Su Kai Zuciya Nesa

    AU Ta Bukaci 'Yan Siyasa A Kamaru Da Su Kai Zuciya Nesa

    Oct 11, 2018 07:50

    Kungiyar tarayyar Afrika ta kirayi 'yan siyasa akasar Kamaru da su kai zuciya nesa, a lokacin da ake jiran sakamakon zaben da aka gudanar a kasar a makon da ya gabata.

  • Da'awar Lashe Zabe Da Wani Dan Adawa Ya Yi A Kamaru Ya Fuskancin Allah Wadai

    Da'awar Lashe Zabe Da Wani Dan Adawa Ya Yi A Kamaru Ya Fuskancin Allah Wadai

    Oct 09, 2018 12:00

    Jam'iyya mai mulki a Kamaru da gwamnatin kasar sun yi suka kan matakin da daya daga cikin 'yan takarar shugabancin kasar ya dauka na shelanta kansa a matsayin wanda ya lashe zaben shugabancin kasar.

  • Dan Takarar Jam'iyyar Adawa A Kamaru Ya Ce Shi Ya Lashe Zabe Shugaban Kasa Na Jiya Lahadi

    Dan Takarar Jam'iyyar Adawa A Kamaru Ya Ce Shi Ya Lashe Zabe Shugaban Kasa Na Jiya Lahadi

    Oct 08, 2018 18:58

    Dan takarar jam'iyyar adawa ta Renaissance Movement (MRC) a kasar Kamaru, Maurice Kamto ya shelanta kansa a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na jiya Lahadi, sannan ya yi kira ga shugaban kasa mai ci Paul Biya da ya mika masa shugabancin kasar a cikin ruwan sanyi ba tare da wani kace-nace ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS