Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kamawa

  • Akalla Mutane 20 Ne Suka Rasa Rayukansu A Hatsarin Jirgin Kasa A Birnin Alkahira

    Akalla Mutane 20 Ne Suka Rasa Rayukansu A Hatsarin Jirgin Kasa A Birnin Alkahira

    Feb 28, 2019 18:35

    Mutane akalla 20 aka tabbatar da mutuwarsu da kuma wasu 43 da suka ji rauni sanadiyar hatsarin jirgin kasa da kuma gobarar da ta biyo baya a wata tashar jiragen kasa a birnin Alkahira na kasar Masar a jiya Laraba.

  • Kama 'Yar Jarida Marzieh Hashimi Ma'aikaciyar Presstv A Amurka

    Kama 'Yar Jarida Marzieh Hashimi Ma'aikaciyar Presstv A Amurka

    Jan 18, 2019 06:46

    Duk da cewa gwamnatin kasar Amurka takan nuna kanta a matsayin kasa wacce take kan gaba a kokarin kare hakkin fadin albarkacin baki, da kuma na yan jaridu a duniya, amma a aikace ita ce a gaba wajen take hakkin yan jaridu da makamancinsu a duniya.

  • An Kama Mutane 816 A Kasar Sudan

    An Kama Mutane 816 A Kasar Sudan

    Jan 08, 2019 06:55

    Ministan harkokin cikin gida na kasar Sudan ya bayyana cewa tun lokacinda aka fara tashe-tashen hankula na baya-bayan nan kasar Sudan an kama mutane 816.

  • Fiye Da Masu Zanga-zanga 300 Ne Jami'an Tsaro Su ka Kama A Kasar Faransa

    Fiye Da Masu Zanga-zanga 300 Ne Jami'an Tsaro Su ka Kama A Kasar Faransa

    Jan 07, 2019 19:27

    Kamfanin dillancin labarun Xinhua na kasar Sin ya ambato ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Faransa na cewa; Mutanen da aka kama sun kai 345, kuma ana ci gaba da tsare 281 daga cikinsu

  • An Kama Mutane 3 A Morocco Da Zargin Kashe Turawan Yan Yawon Shakatawa A Kasar.

    An Kama Mutane 3 A Morocco Da Zargin Kashe Turawan Yan Yawon Shakatawa A Kasar.

    Dec 20, 2018 19:04

    Yansanda a kasar Morocco sun bada sanarwan kama mutane ukku wadanda ake tuhuma da kashe wasu mata biyu yan yankin Scandanvia yan yawon shakatawa a cikin kasar.

  • Faransa: Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Zanga-zanga 1000

    Faransa: Jami'an Tsaro Sun Kama Masu Zanga-zanga 1000

    Dec 08, 2018 18:17

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya ambato cewa; Jami'an tsaron kasar ta Faransa sun kame fiye da mutane 1000 masu Zanga-zanga yayin da wasu 30 su ka jikkata

  • Jami'an Tsaron Libiya Sun Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Kasar

    Jami'an Tsaron Libiya Sun Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Kasar

    Oct 17, 2018 18:55

    Jami'an tsaron gwamnatin hadin kan kasar Libiya sun kame gungun 'yan ta'addan kungiyar Da'ish a yankin kudancin garin Sirt na kasar.

  • Turkiya: An Nuna Wasu Bidiyo Dangane Da Bacewar Khashoggi

    Turkiya: An Nuna Wasu Bidiyo Dangane Da Bacewar Khashoggi

    Oct 11, 2018 07:47

    Wasu kafofin yada labaran kasar Turkiya sun samu wasu hotunan bidiyo daga hannun jami'an tsaron kasar, da suke nuna yadda jami'an tsaron Saudiyya suka shiga karamin ofishin jakadancin Saudiyya a Istanbul, bayan shigar Jamal Khashoggi a cikin wurin.

  • Sojojin Gwamnatin H.K.Isra'ila Sun Jikkata Palasdinawa Masu Yawa A Arewacin Garin Ramallah

    Sojojin Gwamnatin H.K.Isra'ila Sun Jikkata Palasdinawa Masu Yawa A Arewacin Garin Ramallah

    Oct 02, 2018 18:59

    Sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kaddamar da hare-haren wuce gona da iri kan daliban jami'a a arewacin garin Ramallah, inda suka jikkata Palasdinawa masu yawa.

  • Qasemi: Dole Ne Gwamnatin Iraki Ta Hukunta Wadanda Suka Kai Harin Kan Ofishin Iran

    Qasemi: Dole Ne Gwamnatin Iraki Ta Hukunta Wadanda Suka Kai Harin Kan Ofishin Iran

    Sep 10, 2018 05:51

    Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya kirayi gwamnatin Iraki da ta hukunta wadanda suka kai hari kan karamin jakadancin Iran da ke Basara.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS