Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kenya

  • Harin Bam Ya Hallaka Mutane Uku A Kenya

    Harin Bam Ya Hallaka Mutane Uku A Kenya

    Jun 07, 2017 12:00

    Jami'an 'yan sandar Kenya sun sanar da cewa Mutane uku sun rasu sakamakon tashin Bam a kusa da babbar hanya ta gabashin kasar.

  • Bunkasar Alaka Tsakanin Kasashen Iran Da Kenya Yana Ci Gaba Da Habaka A Dukkanin Bangarori

    Bunkasar Alaka Tsakanin Kasashen Iran Da Kenya Yana Ci Gaba Da Habaka A Dukkanin Bangarori

    Jun 01, 2017 19:21

    Jakadan Jamhuriyar Musulunci ta Iran a kasar Kenya ya bayyana cewa: Alaka tsakanin kasashen Iran da Kenya tana ci gaba da habaka musamman a fuskar tattalin arziki a cikin 'yan shekarun nan.

  • An Zargi Gwamnatin Kenya Da Take Hakkokin 'Yan Jarida A Kasar

    An Zargi Gwamnatin Kenya Da Take Hakkokin 'Yan Jarida A Kasar

    Jun 01, 2017 06:58

    Kungiyoyin kare hakkin bil adama na kasa da kasa sun zargi gwamnatin kasar Kenya da take hakkokin 'yan jarida masu zaman kansu a kasar.

  • Harin Bom Ya Kashe Wasu Jami'an 'Yan Sandan Kenya Su 4, Da Farar Hula Guda

    Harin Bom Ya Kashe Wasu Jami'an 'Yan Sandan Kenya Su 4, Da Farar Hula Guda

    May 31, 2017 17:33

    Rundunar 'yan sandan kasar Kenya ta sanar da mutuwar wasu jami'anta su hudu da wani farar hula guda sakamakon wani hari da aka kai musu a yankin arewa maso gabashin kasar.

  • Hukumar Zaben Kasar Kenya Ta Sanar Da Sunayen 'Yan Takarar Shugabancin Kasar

    Hukumar Zaben Kasar Kenya Ta Sanar Da Sunayen 'Yan Takarar Shugabancin Kasar

    May 30, 2017 06:58

    Hukumar zaben kasar Kenya ta sanar da sunayen mutane takwas da suka cancanci tsayawa takarar shugabancin kasar.

  • Kotun Afirka Ta Baiwa Kenya Watanni 6 Ta Warware Matsalolinta Da Tsirarun Kabilu

    Kotun Afirka Ta Baiwa Kenya Watanni 6 Ta Warware Matsalolinta Da Tsirarun Kabilu

    May 27, 2017 12:08

    Babbar kotun kare hakkin bil adama ta Afirka zargi gwamnatin kasar Kenya da danne hakkokin tsiraru marassa rinjaye a kasar.

  • Gwamnatin Masar Ta Yi Allah Wadai Da Hare Haren Da Aka Kaiwa Yansandan Kasar Kenya

    Gwamnatin Masar Ta Yi Allah Wadai Da Hare Haren Da Aka Kaiwa Yansandan Kasar Kenya

    May 26, 2017 18:17

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar masar Ahmad Abu Zaida ya yi All..wadai da hare haren boma boma wadanda aka kaiwa jami'an 'yansandan kasar Kenya a ranar Laraban da ta gabata.

  • 'Yan Sandan Kenya 5 Sun Mutu Sakamakon Harin 'Yan Ta'addan Al-Shabab

    'Yan Sandan Kenya 5 Sun Mutu Sakamakon Harin 'Yan Ta'addan Al-Shabab

    May 25, 2017 18:09

    Rahotanni daga kasar Kenya sun bayyana cewar wasu 'yan sandan kasar su biyar sun rasa rayukansu sakamakon wasu hare-hare da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta al-Shaba na kasar Somaliya suka kai musu kusa da kan iyakan kasar Kenyan da Somaliya.

  • Kenya: An Kame 'Yan Kungiyar al-Shabab Akan Iyaka Da Somaliya

    Kenya: An Kame 'Yan Kungiyar al-Shabab Akan Iyaka Da Somaliya

    May 20, 2017 06:29

    "yansandan kasar Kenya sun sanar da kame 'yan kungiyar al-shabab da dama akan iyaka rsu da kasar Kenya.

  • Yan Sandan Kenya Sun Kame 'Yan Ta'addan Al-Shabab 33 A Kan Iyakar Kasar

    Yan Sandan Kenya Sun Kame 'Yan Ta'addan Al-Shabab 33 A Kan Iyakar Kasar

    May 19, 2017 12:01

    Rundunar 'yan sandan Kenya ta sanar da kame gungun 'yan ta'addan kungiyar Al-Shabab na kasar Somaliya a samamen da take gudanarwa a kan iyakar kasar ta Kenya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS