Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kenya

  • Dubban 'Yan Gudun Hijirar Somaliya Sun Koma Gida Daga Kasar Kenya

    Dubban 'Yan Gudun Hijirar Somaliya Sun Koma Gida Daga Kasar Kenya

    May 09, 2017 19:32

    Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta bada labarin cewa: Dubban 'yan gudun hijirar Somaliya sun koma kasarsu daga kasar Kenya.

  • Ruwan Sama Mai Yawa Ya Yi Sanadiyyar Faduwar Bongo A Wani Asbiti A Kenya

    Ruwan Sama Mai Yawa Ya Yi Sanadiyyar Faduwar Bongo A Wani Asbiti A Kenya

    May 08, 2017 17:17

    Ruwan sama kamar da bakin kwarya ya yi sanadiyyar faduwar bongo a wani asbiti a birnin Mombasa na kasar Kenya, ya kuma yi sanadiyyar mutuwar mutane 6.

  • Karfafa Harkokin Samar Da Abincin Halal A Kasar Kenya

    Karfafa Harkokin Samar Da Abincin Halal A Kasar Kenya

    May 04, 2017 16:50

    Gwamnatin kasar ta sanar da cewa tana shirin kara karfafa harkokin samar da abincin halal a cikin kasarta.

  • Kungiyar Al-Shahab Ta Somaliya Ta Kashe 'Yan Kungiyarta 6 Kan Zargin Ayyukan Leken Asiri

    Kungiyar Al-Shahab Ta Somaliya Ta Kashe 'Yan Kungiyarta 6 Kan Zargin Ayyukan Leken Asiri

    May 03, 2017 18:12

    Kungiyar ta'addanci ta Al-Shabab ta Somaliya ta zartar da hukuncin kisa kan 'yan kungiyarta guda 6 kan zargin suna gudanar da ayyukan leken asiri kan kungiyar.

  • Fadan Kabilanci A Kasar Kenya Ya ci Rayukan Mutane Da Dama

    Fadan Kabilanci A Kasar Kenya Ya ci Rayukan Mutane Da Dama

    May 01, 2017 19:16

    Fadan wanda aka yi shi a yankunan kan iyaka a arewacin kasar ta Kenya ya dauki rayukan mutane 5.

  • Rikicin Siyasa Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla Biyu A Birnin Nairobi Fadar Mulkin Kasar Kenya

    Rikicin Siyasa Ya Lashe Rayukan Mutane Akalla Biyu A Birnin Nairobi Fadar Mulkin Kasar Kenya

    Apr 29, 2017 16:37

    Majiyar rundunar 'yan sandan Kenya ta bada labarin mutuwar mutane akalla biyu sakamakon bullar rikicin siyasa a birnin Nairobi fadar mulkin kasar.

  • Sojojin Kenya Sun Kashe Mayakan Alshabab 52 A Kudancin Kasar

    Sojojin Kenya Sun Kashe Mayakan Alshabab 52 A Kudancin Kasar

    Apr 22, 2017 11:58

    Sojojin kasar Kenya sun bada labarin cewa sun kashe mayakan Al-shabab akalla 52 a wani samame da suka kai masu a wasu yankuna a kudancin kasar

  • Shugaban Kasar Kenya Ya Gargadi Masu Son Kawo Cikas a Zaben Kasar

    Shugaban Kasar Kenya Ya Gargadi Masu Son Kawo Cikas a Zaben Kasar

    Apr 21, 2017 05:35

    Shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta ya ce zai saka kafar wando daya ga duk wanda aka samu da laifin kawo cikas a zaben kasar mai zuwa

  • Shugaban Kenya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hatsaniya A Lokacin Zabe

    Shugaban Kenya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hatsaniya A Lokacin Zabe

    Apr 20, 2017 17:48

    Shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta ya yi gargadin shiga kafar wando daya da duk wanda ya nemi tayar da wata hatsaniya a lokacin gudanar da zabukan 'yan majalisa a kasar.

  • Majiyar Tsaron Kenya Ta Yi Gargadi Kan Yiyuwar Fuskantar Harin Ta'addanci A Kasar

    Majiyar Tsaron Kenya Ta Yi Gargadi Kan Yiyuwar Fuskantar Harin Ta'addanci A Kasar

    Apr 14, 2017 10:54

    Majiyar tsaron Kenya ta fitar da sanarwar cewa: Wasu gungun 'yan ta'adda suna shirye-shiryen kaddamar da hare-haren ta'addanci a cikin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS