Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kenya

  • Sojojin Kenya Sun Kashe 'Yan Ta'addan Al-Shabab Na Somaliya Masu Yawa

    Sojojin Kenya Sun Kashe 'Yan Ta'addan Al-Shabab Na Somaliya Masu Yawa

    Apr 11, 2017 10:08

    Dauki ba dadi tsakanin sojojin gwamnatin Kenya da kungiyar ta'addanci ta Al-Shabab na Somaliya ya lashe rayukan 'yan ta'adda akalla 15 tare da jikkatan wasu adadi na daban.

  • Wasu 'yan bindiga sun kai hari a birnin Nairobi na kasar Kenya

    Wasu 'yan bindiga sun kai hari a birnin Nairobi na kasar Kenya

    Apr 01, 2017 18:00

    Hukumar 'yan sandar Kenya ta sanar da kisan jami'inta guda tare da wasu fararen hula a wani harin da 'yan bindiga suka kai birnin Nairobi fadar milkin kasar.

  • Red Cross: Lamurra Suna Kara Muni A Kasar Sakamakon Mummunan Fari

    Red Cross: Lamurra Suna Kara Muni A Kasar Sakamakon Mummunan Fari

    Mar 29, 2017 05:48

    Kungiyar bayar da agaji ta kasa da kasa Red Cross ta yi gargadi dangane da matsalar da ake fuskanta a wasu yankunan kasar Kenya sakamakon fari da aka fuskanta a kasar a daminar da ta gabata.

  • Shirin Mayar Da 'Yan Gudun Hijira Somaliya Na Nan Daram

    Shirin Mayar Da 'Yan Gudun Hijira Somaliya Na Nan Daram

    Mar 26, 2017 05:43

    Shugaba Uhuru Kenyatta na Kenya ya fada cewa shirin kasarsa na mayar da 'yan gudun hijira Somaliya dake tsugunne a sansanin Dadaab na nan daram, duk kuwa da matakin kotun kolin kasar na dakatar da shirin.

  • MDD: Yunwa Na Barazana Ga Al'ummomin Arewacin Kasar Kenya

    MDD: Yunwa Na Barazana Ga Al'ummomin Arewacin Kasar Kenya

    Mar 17, 2017 17:17

    Majalisar dinkin dinkin duniya ta yi gargadin cewa, yunwa za ta halaka mutane masu yawa a arwacin Kenya matukar dai ba a kai musu daukin gaggawa ba.

  • Kenya: Mutane Da Dama Sun Mutu A Wani Rikicin Kabilanci A Yammacin Kasar Kenya.

    Kenya: Mutane Da Dama Sun Mutu A Wani Rikicin Kabilanci A Yammacin Kasar Kenya.

    Mar 15, 2017 19:06

    Kamfanin Dillancin Labarun Anatoly na Turkiya ya ce; Fadaan Kabilancin wanda ya barke a yankin Baringo ya ci rayukan mutane 9 zuwa yanzu.

  • Kenya : Likitoci Sun Dakatar Da Yajin Aiki

    Kenya : Likitoci Sun Dakatar Da Yajin Aiki

    Mar 14, 2017 16:55

    Gwamnati da wakilan kungiyoyin likitoci a Kenya sun cimma wata yarjejeniya, wace ta kai ga dage yajin aikin da likitocin suka kwashe kusan kwanaki 100 sunayi a kasar.

  • Kenya: An Kama  Mutane 6 Da Ake Zargi Da Ta'addanci.

    Kenya: An Kama Mutane 6 Da Ake Zargi Da Ta'addanci.

    Mar 11, 2017 19:11

    'Yan sandan Kenya sun kame mutane 6 a yankin Malinda da ke kudu maso gabacin kasar.

  • Gwamnatin Kenya Ta Jaddada Shirin Karfafa Matakan Tsaro A Yankin Arewacin Kasar

    Gwamnatin Kenya Ta Jaddada Shirin Karfafa Matakan Tsaro A Yankin Arewacin Kasar

    Mar 11, 2017 12:07

    Gwamnatin Kenya ta sanar da shirin karfafa matakan tsaro a kan iyakokin kasar da suke shiyar arewa sakamakon bullar abin da ta kira ayyukan wuce gona da iri da suke kara habaka a yankin.

  • Asusun Kula Da Yara Da Mata Na M.D.D Ya Bayyana Damuwa Kan Bullar Masifar Fari A Kasar Kenya

    Asusun Kula Da Yara Da Mata Na M.D.D Ya Bayyana Damuwa Kan Bullar Masifar Fari A Kasar Kenya

    Mar 03, 2017 16:55

    Wakilin Asusun Kula da Kananan Yara da Mata na Majalisar Dinkin Duniya "UNICEF" a kasar Kenya ya bayyana tsananin damuwarsa kan yadda masifar fari ya yi saurin kunno kai a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS