Fadan Kabilanci A Kasar Kenya Ya ci Rayukan Mutane Da Dama
https://parstoday.ir/ha/news/africa-i19982-fadan_kabilanci_a_kasar_kenya_ya_ci_rayukan_mutane_da_dama
Fadan wanda aka yi shi a yankunan kan iyaka a arewacin kasar ta Kenya ya dauki rayukan mutane 5.
(last modified 2018-08-22T07:00:02+00:00 )
May 01, 2017 14:46 UTC
  • Fadan Kabilanci A Kasar Kenya Ya ci Rayukan Mutane Da Dama

Fadan wanda aka yi shi a yankunan kan iyaka a arewacin kasar ta Kenya ya dauki rayukan mutane 5.

Fadan wanda aka yi shi a yankunan kan iyaka a arewacin kasar ta Kenya ya dauki rayukan mutane 5.

Kamfanin dillancin labarun Irna, ya ambato majiyar tsaro daga kasar ta Kenya tana cewa; Da akwai fararen hula biyu yan kasar biyu a tsakanin wadanda su ka rasa rayukansu.

Jami'an tsaro a yankin suna kokarin kawo karshen rikicin wanda a cikin shekarun bayan nan ya tsananta.