Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kenya

  • 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Sun Sako Wasu Matuka Jirgin Kasar Kenya Bayan Biyan Kudin Fansa

    'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Sun Sako Wasu Matuka Jirgin Kasar Kenya Bayan Biyan Kudin Fansa

    Feb 20, 2018 05:17

    'Yan tawayen Sudan ta Kudu sun sako wasu matuka jirgin saman kasar Kenya guda biyu da suke rike da su bayan sun karbi kudin fansa da diyyar wani mutum da aka kashe a lokacin da jirgin matukan biyu yayi hatsari a watan da ya gabata.

  • An Hallaka 'Yan Sandar Kenya Biyu A Kan Iyaka Da Somaliya

    An Hallaka 'Yan Sandar Kenya Biyu A Kan Iyaka Da Somaliya

    Feb 15, 2018 11:13

    Kwamishinan 'yan sanda na yankin arewa maso gabashin kasar kenya ya sanar da mutuwar jami'ansa biyu a wani gumurzu da aka yi a kan iyakar kasar da kasar Somaliya

  • Kenya : An Bude Gidajen Talabijin 2 A Aka Dakatar

    Kenya : An Bude Gidajen Talabijin 2 A Aka Dakatar

    Feb 05, 2018 16:23

    A kasar Kenya, biyu daga cikin goddajen talabijin uku da gwamnatin kasar ta dakatar watsa shirye shiryensu a ranar 30 ga watan da ya gabata sun fara aiki a yau Litini.

  • Jami'an Tsaron Kenya Sun Kame Daya Daga Cikin Manyan 'Yan Adawar Kasar

    Jami'an Tsaron Kenya Sun Kame Daya Daga Cikin Manyan 'Yan Adawar Kasar

    Feb 02, 2018 12:18

    Jami'an tsaron Kenya sun kai farmaki gidan daya daga cikin manyan 'yan adawar kasar da ke birnin Nairobi fadar mulkin kasar tare da kame shi a safiyar yau Juma'a.

  • Kenya Ta Yi Watsi Da Umurnin Kotu Na Kawo Karshen Dakatar Da Tashoshin Talabijin 3 A Kasar

    Kenya Ta Yi Watsi Da Umurnin Kotu Na Kawo Karshen Dakatar Da Tashoshin Talabijin 3 A Kasar

    Feb 02, 2018 06:23

    Gwamnatin kasar Kenya ta yi watsi da umurnin wata babban kotu a kasar wacce ta bukaci ta kawo karshen dakatar da watsa shirye-shirye na wasu tashoshin talabijan guda uku masu zaman kansu, wadanda ta bada umurnin dakatar da watsa shirye-shiryensu bayan da suka soma watsa bukin rantsar da madugun yan adawar kasar Raila Odinga a ranar Talatan da ta gabata.

  • Kenya : Ana Zaman Dar-dar Gabanin Ranstuwar Odinga

    Kenya : Ana Zaman Dar-dar Gabanin Ranstuwar Odinga

    Jan 30, 2018 06:24

    A Kenya ana cikin zaman dar-dar a daidai lokacin da jagoran 'yan adawa na kasar Raila Odinga, ke shirin rantsar da kansa a matsayin shugaban kasar.

  • An Kama Mata 10 Yan Kasashen Waje Kan Zargin Safarar Mutane A Kasar Kenya

    An Kama Mata 10 Yan Kasashen Waje Kan Zargin Safarar Mutane A Kasar Kenya

    Jan 08, 2018 06:39

    Majiyar Jami'an tsaro a kasar Kenya ta bada labarin cewa sun maka mata 10 yan kasashen waje a tashar jiragen ruwa ta Mombasa kan zargin safarar mutane zuwa kasashen waje.

  • Kenya : An Aikata Muggan Laifuka A Lokutan Zabe_ HRW

    Kenya : An Aikata Muggan Laifuka A Lokutan Zabe_ HRW

    Dec 15, 2017 05:47

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa, Human Rights Watch, ta fitar da wani rahoto dake cewa an ci zarafi da kuma aikata miyagun laifuka a lokutan zaben da ya gabata a kasar Kenya.

  • 'Yan Adawa A Kenya Sun Sanar Da Shirin Rantsar Da Raila Odinga A Matsayin 'Shugaban Al'umma'

    'Yan Adawa A Kenya Sun Sanar Da Shirin Rantsar Da Raila Odinga A Matsayin 'Shugaban Al'umma'

    Dec 09, 2017 16:59

    Gamayyar jam'iyyun adawa na kasar NASA sun sanar da wasu tsare-tsare da suke da shi na rantsar da magudun 'yan adawan kasar Raila Odinga a matsayin abin da suka kira 'shugaban kasa na al'umma' lamarin da ake ganin zai iya sake sanya kasar cikin wani rikici na siyasa.

  • An Rantsar Da Shugaba Uhuru Kenyatta A Wa'adin Shugabancinsa Na Biyu

    An Rantsar Da Shugaba Uhuru Kenyatta A Wa'adin Shugabancinsa Na Biyu

    Nov 28, 2017 19:05

    Shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta ya yi rantsuwar kama aiki a wa'adin shugabancinsa na biyu kuma na karshe a babban filin wasanni na birnin Nairobi fadar mulkin kasar a yau Talata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS