Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kenya

  • A Yau Ne Za A Rantsar Da Shugaba Kenyatta A Matsayin Shugaban Kenya Karo Na Biyu

    A Yau Ne Za A Rantsar Da Shugaba Kenyatta A Matsayin Shugaban Kenya Karo Na Biyu

    Nov 28, 2017 05:19

    A wani lokaci a yau din nan Talata ce ake sa ran za a gudanar da bukukuwan rantsar da shugaba Uhuru Kenyatta a wa'adi na biyu kuma na karshe na shugabancin kasar Kenya a daidai lokacin da 'yan adawa suka sha alwashin gudanar da zanga-zangar rashin amincewa da hakan.

  • Kenya : Kotun Koli Ta Yi Na'am Da Sake Zaben Kenyatta

    Kenya : Kotun Koli Ta Yi Na'am Da Sake Zaben Kenyatta

    Nov 20, 2017 10:03

    Kotun koli a kasar Kenya ta amince da sake zaben shugaba Uhuru Kenyatta a wani wa'adin shugabanci na shekaru biyar masu zuwa.

  • Kenya: An Kashe 'Yan Hamayyar Siyasa 5 A Yau Juma'a

    Kenya: An Kashe 'Yan Hamayyar Siyasa 5 A Yau Juma'a

    Nov 17, 2017 18:56

    "Yan sandan kasar ta Kenya sun ce 'yan daba ne suka kashe magoya bayan jagoran adawa Reila Odinga.

  • An Shiga da Kararaki Biyu Bayan Zaben Kenya

    An Shiga da Kararaki Biyu Bayan Zaben Kenya

    Nov 07, 2017 16:28

    Wasu bangarori biyu a kasar Kenya sun gabatar da kakaraki gaban kotun kolin kasar inda suke kalubalantar zaben shugaban kasa da Shugaba Uhuru Kenyata ya sake lashewa da kashi 98% na ywan kuri'un da aka kada.

  • Kungiyar AU Ta Jinjinawa Zaben Kenya

    Kungiyar AU Ta Jinjinawa Zaben Kenya

    Nov 01, 2017 05:44

    Masu sa ido na kungiyar hadin kan Afirka AU a zaben kasar Kenya da aka sake, sun yi na'am da sakamakon zaben, suna masu kira ga masu ruwa da tsaki a siyasar kasar da su tattauna da juna, ko a kai ga kawo karshen rarrabuwar kai tsakanin al'ummar kasar.

  • Gwamnatin Kenya Ta Kare Batun Rashin Fitowar Mutane A Zaben Shugaban Kasar

    Gwamnatin Kenya Ta Kare Batun Rashin Fitowar Mutane A Zaben Shugaban Kasar

    Oct 28, 2017 18:02

    Gwamnatin kasar Kenya ta bayyana cewar shugaban kasar Uhuru Kenyatta zai zama halaltaccen shugaban kasa matukar aka sanar da shi a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasar da aka gudanar a ranar 26 ga watan Oktoba din nan duk kuwa da karancin fitowar mutane a zaben.

  • Dauki Ba Dadi Tsakanin 'Yan Sandan Kenya Da 'Yan Adawar Kasar Ya Lashe Ran Mutum Guda

    Dauki Ba Dadi Tsakanin 'Yan Sandan Kenya Da 'Yan Adawar Kasar Ya Lashe Ran Mutum Guda

    Oct 28, 2017 11:50

    A wani sabon rikici tsakanin rundunar 'yan sandan Kenya da gungun 'yan adawar siyasar kasar ya lashe ran mutum guda tare da jikkatan wasu adadi na daban a garin Bungoma da ke yammacin kasar ta Kenya.

  • Gumurzu Tsakanin 'Yan Sandan Kenya Da 'Yan Adawar Kasar Ya Lashe Rayukan Mutane Uku

    Gumurzu Tsakanin 'Yan Sandan Kenya Da 'Yan Adawar Kasar Ya Lashe Rayukan Mutane Uku

    Oct 26, 2017 18:50

    Dauki ba dadi tsakanin 'yan sandan Kenya da 'yan adawar kasar da suka kauracewa zaben shugabancin kasar da ake sake gudanarwa a yau Alhamis ya lashe rayukan mutane akalla uku tare da jikkatan wasu adadi na daban.

  • An Tsaurara Matakan Tsaro A Kasar Kenya Yayin Da Ake Sake Zaben Shugaban Kasar

    An Tsaurara Matakan Tsaro A Kasar Kenya Yayin Da Ake Sake Zaben Shugaban Kasar

    Oct 26, 2017 05:49

    Rahotanni daga kasar Kenya sun bayyana cewar an dau tsauraran matakan tsaro a duk fadin kasar a daidai lokacin da aka shirin sake gudanar da zaben shugaban kasar a karo na biyu a yau din nan Alhamis duk kuwa da kaurace wa zaben da madugun 'yan adawan kasar Raila Odinga yayi.

  • Gamayyar 'Yan Adawar Kenya Ta National Super Alliance Ta Haramta Zaben Shugabancin Kasar

    Gamayyar 'Yan Adawar Kenya Ta National Super Alliance Ta Haramta Zaben Shugabancin Kasar

    Oct 24, 2017 06:40

    Wata gamayyar jam'iyyun adawar Kenya ta National Super Alliance ta sanar da cewa: 'Yan adawar Kenya sun zartar da hukuncin haramta zaben shugabancin kasar da za a sake gudanarwa a ranar 26 ga wannan wata na Oktoba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS