Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kenya

  • Kenya: Kungiyoyin Kasa Da Kasa Sun Bukaci A Sami Zaman Lafiya A Yayin Zaben Shugaban Kasa.

    Kenya: Kungiyoyin Kasa Da Kasa Sun Bukaci A Sami Zaman Lafiya A Yayin Zaben Shugaban Kasa.

    Oct 23, 2017 19:24

    Majalisar Dinkin Duniya Da Tarayyar Afirka sun bukaci ganin an kawo karshen duk wani tashin hankali a yayin zaben shugaban kasa.

  • Shugaban Kasar Kenya Ya Ki Karban Gayyatar Haduwa Da Shugaban Hukumar Zaben Kasar

    Shugaban Kasar Kenya Ya Ki Karban Gayyatar Haduwa Da Shugaban Hukumar Zaben Kasar

    Oct 19, 2017 11:46

    Shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyata ya yi watsi da taron da shugaban hukumar zabe ya kara shi a yau Alhamis sannan ya ci gaba da yakin neman zabe.

  • Kenya: Daya Daga Cikin Mambobin Hukumar Zabe Ya Yi Murabus

    Kenya: Daya Daga Cikin Mambobin Hukumar Zabe Ya Yi Murabus

    Oct 19, 2017 06:25

    mamban da ya yi murabus mai suna Roselyn Akombe, daya ne daga cikin mambobi 8 da hukumar take da su.

  • Daya Daga Cikin Mambobin Kwamitin Koli Na Hukumar Zaben Kasar Kenya 8 Ya Ajiye Aikinsa

    Daya Daga Cikin Mambobin Kwamitin Koli Na Hukumar Zaben Kasar Kenya 8 Ya Ajiye Aikinsa

    Oct 18, 2017 11:47

    Daya daga cikin mambobin kwamitin koli na hukumar zaben kasar Kenya 8 ya ajiye aikinsa a jiya Talata

  • Shuwagabannin Yan Adawa A Kasar Kenya Sun Dakatar Da Wani Shirin Na Gudanar Da Zanga Zanga

    Shuwagabannin Yan Adawa A Kasar Kenya Sun Dakatar Da Wani Shirin Na Gudanar Da Zanga Zanga

    Oct 17, 2017 19:04

    Shugaban gamayyan jam'iyyun adawa na kasar Kenya Raila Odinga ya bada sanarwan dage wata zanga zanga da suka shirya gudanar da shi saboda kisan yan adawa guda ukku.

  • Kenya: 'Yan hamayyar Siyasa Suna Ci Gaba da Yin Zanga-zanga.

    Kenya: 'Yan hamayyar Siyasa Suna Ci Gaba da Yin Zanga-zanga.

    Oct 15, 2017 12:25

    Zanga-zangar tana ci gaba ne duk da cewa babban dan hamayya Raila Odinga, ya janye da sake karawa da shugaba Uhuru Kenyatta a zabe anan gaba.

  • Yan Tawayen Kasar Sudan Ta Kudu Sun Kai Hari Cikin Kasar Kenya

    Yan Tawayen Kasar Sudan Ta Kudu Sun Kai Hari Cikin Kasar Kenya

    Oct 14, 2017 19:04

    Majiyar rundunar 'yan sandan Kenya ta sanar da cewa: 'Yan tawayen Sudan ta Kudu sun kaddamar da harin wuce gona da iri kan al'ummar garin Lokichogia da ke shiyar arewa maso yammacin kasar Kenya.

  • Shugaban Kasar Kenya Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zabe Na Kasar

    Shugaban Kasar Kenya Ya Sanya Hannu Kan Sabuwar Dokar Zabe Na Kasar

    Oct 14, 2017 05:49

    Shugaban kasar Kenya, Uhuru Kenyatta, ya sanya hannu kan sabuwar dokar zabe ta kasar da ta janyo kace-nace yana mai sanar da waye kimanin dala miliyan 100 don gudanar da zaben shugaban kasar da ake sa ran za a sake gudanar da shi a ranar 26 ga watan Oktoban nan.

  • Yan Adawa A Kasar Kenya Sun Gudanar Da Gangami A Manya-Manyan Garuruwa Ukku A Yau Jumma'a

    Yan Adawa A Kasar Kenya Sun Gudanar Da Gangami A Manya-Manyan Garuruwa Ukku A Yau Jumma'a

    Oct 13, 2017 19:04

    Yan adawa a kasar Kenya sun gudanar da gangami na manya -manyan garuruwa ukku a kasar don bayyana bukatarsu na gudanar da gyare-gyare a harkokin zaben kasar.

  • An Haramta Yin Zanga-Zanga A Wasu Biranen Kasar Kenya Gabannin Zaben Shugaban Kasa

    An Haramta Yin Zanga-Zanga A Wasu Biranen Kasar Kenya Gabannin Zaben Shugaban Kasa

    Oct 12, 2017 17:24

    Ma'aikatar cikin gidan kasar Kenya ta haramta yin zanga-zanga a birnin Nairobi da wasu fitattun wajaje na kasar a kokarin da ake yi na tabbatar da tsaro da kwanciyar hankali kafin zaben shugaban kasar da ake sa ran za a sake gudanarwa nan gaba kadan.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS