Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Kenya

  • Raila Odinga Dan Takarar Gamayyar Jam'iyyun Adawa A Kenya Ya Janye Daga Takara

    Raila Odinga Dan Takarar Gamayyar Jam'iyyun Adawa A Kenya Ya Janye Daga Takara

    Oct 11, 2017 06:30

    Shugaban gamayyar jam'iyyun adawa a zaben shugaban kasa wanda za'a gudanar a cikin yan kwanaki masu zuwa a kasar Kenya ya bayyana janyewarsa daga takarar.

  • Wasu Mahara Sun Bude Wuta A Jami'ar Mombasa Da Ke Kasar Kenya

    Wasu Mahara Sun Bude Wuta A Jami'ar Mombasa Da Ke Kasar Kenya

    Oct 10, 2017 12:00

    Rundunar 'yan sandan kasar Kenya ta sanar da cewa: Wasu gungun mahara sun kai harin wuce gona da iri kan jami'ar Mombasa da kudancin kasar Kenya, inda suka kashe mutane biyu tare da jikkata wasu na daban.

  • Taron Wakilan Kasashen Afrika Da Faransa Don Bunkasa Dangantakar Bangarorin Biyu

    Taron Wakilan Kasashen Afrika Da Faransa Don Bunkasa Dangantakar Bangarorin Biyu

    Oct 07, 2017 06:44

    An kammala taron kwanaki biyu na kasashen Afrika da Faransa don bunkasa dangantaka tsakanin bangarorin biyu a fagen tattalin arziki, siyasa da kuma zamantakewa.

  • Kenya:  An Yi Taho Mu Gama A Tsakanin 'Yan Sanda Da

    Kenya: An Yi Taho Mu Gama A Tsakanin 'Yan Sanda Da "Yan Hamayyar Siyasa

    Oct 06, 2017 18:08

    Masu Zanga-zangar dai suna yin kira ne da a kori jami'an hukumar zaben kasar da aka zarga da magudi.

  • AU Ta Yi Kira Kan Warware Rikicin Kenya Cikin Ruwan Sanyi

    AU Ta Yi Kira Kan Warware Rikicin Kenya Cikin Ruwan Sanyi

    Oct 05, 2017 09:48

    Kungiyar tarayyar Afrika ta AU, ta yi kira da a warware rikicin Kenya cikin ruwan sanyi, gabanin sabon zaben shugaban kasa da aka shirya gudanarwa ranar 26 ga wannan watan.

  • Kenya: An Rufe Jami'ar Nairobi Saboda Zanga-zangar Dalibai Masu Adawa Da Gwamnati.

    Kenya: An Rufe Jami'ar Nairobi Saboda Zanga-zangar Dalibai Masu Adawa Da Gwamnati.

    Oct 04, 2017 07:55

    A jiya talata ne dai shugaban jami'ar ta Nairobi Peter Mbithi ya sanar da rufe jami'ar saboda Zanga-zangar dalibai masu adawa da gwamnati.

  • 'Yan Sandan Kenya Sun Tarwatsa 'Yan Adawa Masu Zanga-Zanga A Birnin Nairobi

    'Yan Sandan Kenya Sun Tarwatsa 'Yan Adawa Masu Zanga-Zanga A Birnin Nairobi

    Oct 02, 2017 11:23

    'Yan sandan kasar Kenya sun yi amfani da borkonon tsohuwa wajen tarwatsa 'yan adawa masu gudanar da zanga-zanga a babban birnin kasar, Nairobi, wadanda suka fito don bukatar da a sallami jami'an hukumar zaben kasar da suka gudanar da zaben shugaban kasar da aka soke.

  • Kotun Kolin Kenya Ta Bukaci A Binciki Hukumar Zabe

    Kotun Kolin Kenya Ta Bukaci A Binciki Hukumar Zabe

    Sep 24, 2017 17:05

    Kotun kolin a Kanya ta bukaci da a binciki hukumar zaben kasar akan kura kuran da aka samu a babban zaben kasar da aka gudanar a watan Agustan da ya gabata.

  • Shugaban Kasar Kenya Ya Zargi Kotu Da Yin Juyin Mulki

    Shugaban Kasar Kenya Ya Zargi Kotu Da Yin Juyin Mulki

    Sep 21, 2017 20:01

    Shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyata ya soki matakin kotun Kolin kasar da yin juyn mulki, inda ya ce hukuncin da ya haramta nasarar zabensa a matsayin sabon shugaban kasa ya yi sabani da ra'ayin al'ummar kasar kenya.

  • Kotun Kolin Kenya Ta Soki Hukumar Zaben Kasar Saboda Batun Sakamakon Zabe

    Kotun Kolin Kenya Ta Soki Hukumar Zaben Kasar Saboda Batun Sakamakon Zabe

    Sep 21, 2017 05:44

    Kotun kolin kasar Kenya ta soki hukumar zaben kasar saboda gazawar da ta nuna wajen tantance sakamakon zaben shugaban kasar da aka gudanar a watan da ya kama kafin ta fitar da shi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS