-
Tarayyar Afirka Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Ivory Coast
Mar 14, 2016 17:25Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta yi Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai wani Otel a kasar Ivory Coast a jiya kamar yadda ta sanar da ta'aziyya da kuma aihininta ga gwamnati da kuma al'ummar kasar da sauran wadanda abin ya shafa.
-
Kungiyar AU za Ta tura Tawagarta zuwa kasar Burundi
Feb 23, 2016 15:26Tawagar Ta kumshi shugabanin kasashen Afirka biyar da za su yi kokari wajen tattaunawa da bangarorin siyasar, domin yayyafawa rikicin siyasar kasar
-
Damuwar Unucef kan ciyar ga mumunan abinci ga kananen yara A Afirka
Feb 17, 2016 16:30Kungiyar Unucef Ta Bayyana Damuwarta game da ciyar da kananen yara Abinci maras gina jiki a kasashen Afirka
-
Kungiyar AU: 'Yan Kungiyar Al-Shabab Na Shirin Kai Wa Dakarun Zaman Lafiyar Kungiyar Hari
Feb 10, 2016 16:41Dakarun tabbatar da zaman lafiya na Kungiyar Tarayyar Afirka sun sanar da cewa ta sami wasu bayanai da ke cewa kungiyar ta'addancin nan ta Al-Shabab ta kasar Somaliya tana shirin kai musu hari a kasar Somaliyan ta hanyar amfani da irin kayan da suke sanyawa.
-
AU: Har Yanzu Ba'a Samu Kudaden Da Ake Bukata Na Fada Da Boko Haram Ba
Feb 04, 2016 05:50Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana cewar har ya zuwa yanzu dai ba a samu kudaden da ake bukata wajen fada da kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram da ta addabi kasashen yammacin Afirkaba.
-
Bukatar Kungiyar AU na gyara a kwamitin Tsaro na MDD
Jan 31, 2016 05:42Kungiyar Tarayyar Afirka Ta Bukaci da gudanar da gyara a kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya