Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

kwamitin tsaro

  • A Yau Ne Kwamitin Tsaron MDD Zai Kada Kuri'a Kan Kara Kakaba Wa Syria Takunkumi

    A Yau Ne Kwamitin Tsaron MDD Zai Kada Kuri'a Kan Kara Kakaba Wa Syria Takunkumi

    Feb 28, 2017 12:48

    Kwamitin tsaron majalisar dinkin na shirin gudanar da wani zama a yau domin kada kuri'a kan kakaba wa gwamnatin Syria wasu sabbin takunkumai, bisa zargin da wasu kasashen turawa suka mata na cewa ta harba makamai masu guba.

  • Rasha Ta Ce Za Ta Yi Watsi Da Duk Wani Sabon Takunkumi A Kan Syria

    Rasha Ta Ce Za Ta Yi Watsi Da Duk Wani Sabon Takunkumi A Kan Syria

    Feb 25, 2017 13:15

    Gwamnatin kasar Rasha ta yi barazanar hawa kujerar naki dangane da duk wani yunkurin kakaba wasu sabbin takunkumai a kan kasar Syria a kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya.

  • An yi alawadai da harin ta'addancin da aka kai kasar Iraki

    An yi alawadai da harin ta'addancin da aka kai kasar Iraki

    Feb 23, 2017 10:54

    Kwamitin tsaro na MDD ya yi alawadai kan harin ta'addancin da aka kai kasar Iraki

  • Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya Ya yi Zama Akan Gwajin Makami Mai Linzami Na Korea Ta Arewa

    Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya Ya yi Zama Akan Gwajin Makami Mai Linzami Na Korea Ta Arewa

    Feb 14, 2017 06:36

    Kwamitin tsaron ya jaddada cewa wajibi ne ga kasar Korea ta Arewa da ta kaucewa yin wani gwajin makamin a nan gaba.

  • Komitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya Ya Amincewa Kasashen ECOWAS Shiga Cikin Lamuran Gambia

    Komitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya Ya Amincewa Kasashen ECOWAS Shiga Cikin Lamuran Gambia

    Jan 20, 2017 03:32

    A Jiya da yamma ne wakilan komitin tsaro na majalisar dinkin duniya gaba dayansu suka amincewa kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS da suka dauki matakin da suka ga ya dace na saura shugabanci a kasar Gambia.

  • Kwamitin Tsaron majalisar Dinkin Duniya Ya Yi Allawadai Da Harin yankin Sinai Na Masar

    Kwamitin Tsaron majalisar Dinkin Duniya Ya Yi Allawadai Da Harin yankin Sinai Na Masar

    Jan 10, 2017 12:15

    Kwamitin tsaron majalisar dinkin ya yi tir da Allawadai da harin ta'addancin da aka kai jiya a yankin Sinai na kasar Masar, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 9 tare da jikkatar wasu da dama.

  • Netanyahu: Obama Ya Bada wa Isra'ila Kasa A Fuska

    Netanyahu: Obama Ya Bada wa Isra'ila Kasa A Fuska

    Dec 25, 2016 05:52

    Firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benyamin Netanyahu ya yi kakkausar suka a kan shugaban kasar Amurka mai barin gado Barack Obama, kan abin da ya kira gazawar Amurka a kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya wajen kare Isra'ila.

  • Amincewar Kwamitin tsaron MDD da tura masu sanya ido a birnin Aleppo na kasar Siriya

    Amincewar Kwamitin tsaron MDD da tura masu sanya ido a birnin Aleppo na kasar Siriya

    Dec 20, 2016 07:05

    Manbobin Kwamitin tsaron MDD sun amince da tura masu sanya ido na MDD zuwa birnin Aleppo na kasar Siriya

  • Komitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya Ya Amince Da Tura Sojijin Majalisar Zuwa Halab

    Komitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya Ya Amince Da Tura Sojijin Majalisar Zuwa Halab

    Dec 19, 2016 19:04

    Komitin tsaro na majalisar dinkin duniya ya amince da aie da sojojin tabbatar da zaman lafiya zuwa birnin Halab na kasar Siria

  • Masar Ta Kirayi Majalisar Dinkin Duniya Ta Warware Rikicin Kasar Syria

    Masar Ta Kirayi Majalisar Dinkin Duniya Ta Warware Rikicin Kasar Syria

    Dec 06, 2016 12:06

    Maa'aikatar harkkokin Wajen Masar ta bukaci a tsagaita wutar yaki a kasar Syria

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS