Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Gudanar Da Bincike Kan Kisan Gillar Da Aka Yi Kasar Libiya

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Gudanar Da Bincike Kan Kisan Gillar Da Aka Yi Kasar Libiya

    Oct 30, 2017 11:45

    Wakilin babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kasar Libiya ya bukaci mahukuntan Libiya da su hanzarta gudanar da bincike domin gano mutanen da suke da hannu a aiwatar da kisan gilla kan wasu mutane 36 a garin Benghazi.

  • Rundunar Sojin Gwamnatin Libiya Ta Gargadi 'Yan Siyasar Kasar

    Rundunar Sojin Gwamnatin Libiya Ta Gargadi 'Yan Siyasar Kasar

    Oct 28, 2017 11:51

    Kakakin rundunar sojin Libiya ya zargi 'yan siyasar kasar da wurga kasar ta Libiya cikin matsaloli da rigingimu daban daban.

  • Mayakan Kungiyar Yan Ta'adda Ta Daesh Sun Kai Hari A Kasar Libya

    Mayakan Kungiyar Yan Ta'adda Ta Daesh Sun Kai Hari A Kasar Libya

    Oct 25, 2017 18:56

    Wasu majiyoyin sojojin kasar Libya sun bada labarin cewa mayakan kungiyan yan ta'adda ta Daesh sun kai farmaki kan wani barikin sojoji a garin Ajdabia daga gabacin kasar a yau Laraba.

  • An Kammala Taron MDD Kan Rikicin Kasar  Libya A Kasar Tunisia Ba Tare Da An Cimma Wata Matsaya Ba.

    An Kammala Taron MDD Kan Rikicin Kasar Libya A Kasar Tunisia Ba Tare Da An Cimma Wata Matsaya Ba.

    Oct 22, 2017 11:48

    An kammala taron tattauna matsalolin siyasa na kasar Libya na kimanin watan guda ba tare da an cimma matsaya ba

  • Matsalolin Kudade Da Kuma Tsaro Ne Suka Hana Hakar Man Fetur Kamar  Yadda Ya Dace A Liya.

    Matsalolin Kudade Da Kuma Tsaro Ne Suka Hana Hakar Man Fetur Kamar Yadda Ya Dace A Liya.

    Oct 19, 2017 11:45

    Jami'an gwamnatin kasar Libya sun bayyana cewa matsalolin tsaro da na tattalin arziki da Tsaro ne suka hana samun ci gaba a aikin hakar men fetur a kasar

  • Lauyan Iyalan Gaddafi: Saiful Islam Gaddafi Na Cikin Koshin Lafiya

    Lauyan Iyalan Gaddafi: Saiful Islam Gaddafi Na Cikin Koshin Lafiya

    Oct 18, 2017 05:50

    Lauyan iyalan tsohon shugaban kasar Libiya Mu'ammar Gaddafi, Khaled al-Zaidi ya bayyana cewar Saiful Islam Gaddafi, daya daga cikin 'ya'yan Gaddafin yana cikin koshin lafiya sannan kuma yana ci gaba da sanya ido kan lamurran siyasar kasar daga inda yake a cikin kasar Libiyan.

  • Fada Kusa Da Wani Tashar Jiragen Sama A Libya Ya Sa An Rufeta Na Wasu Sa'oi

    Fada Kusa Da Wani Tashar Jiragen Sama A Libya Ya Sa An Rufeta Na Wasu Sa'oi

    Oct 17, 2017 19:03

    An rufe tashar jiragen sama na Mitiga a cikin birnin Tripoli na kasar Libya bayan da fada ta barke tsakanin sojoji na musamman masu yaki da masu aikata laifuffuka (Rada) da kuma wasu yan bindiga a kusa da tashar.

  • An Kama Yan Ta'adda Yan Kungiyar Daesh A Birnin Misrata Na Kasar Libya

    An Kama Yan Ta'adda Yan Kungiyar Daesh A Birnin Misrata Na Kasar Libya

    Oct 13, 2017 19:03

    Hukumomin tsaro a birnin Misrata na arewacin kasar Libya sunn bada labarin kama yayan kungiyar yan ta'adda ta Daesh da dama a cikin birnin.

  • Libiya Ta Bukaci Kasar Rasha Ta Dawo Da Ayyukan Ofishin Jakadancinta A Kasar

    Libiya Ta Bukaci Kasar Rasha Ta Dawo Da Ayyukan Ofishin Jakadancinta A Kasar

    Oct 12, 2017 11:52

    Gwamnatin Libiya ta bukaci ma'aikatar harkokin wajen Rasha da ta dawo da ayyukan ofishin jakadancin kasarta da ke birnin Tripoli fadar mulkin kasar Libiya.

  • Samun Zaman Lafiya A Libiya Shi Ne Zai Taimaka Wajen Warware Matsalar Bakin Haure A Kasar

    Samun Zaman Lafiya A Libiya Shi Ne Zai Taimaka Wajen Warware Matsalar Bakin Haure A Kasar

    Oct 11, 2017 11:49

    Fira ministan gwamnatin hadin kan kasa a Libiya ya bayyana cewa: Samun zaman lafiya da kwanciyar hankali a Libiya sune zasu taimaka wajen shawo kan matsalar bakin haure a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS