-
'Yan Bindiga Sun Kwace Iko Da Rijiyoyin Man Fetur A Kasar Libya
Dec 11, 2018 06:52Kamfanin Man fetur na kasar Libya ne ya sanar da cewa; Masu dauke da makaman sun kwace iko da wani wurin hakar mai mai muhimmanci wanda yake a kudu maso yammacin kasar
-
Babu Kudin Shirya Zaben Libiya
Dec 07, 2018 05:09Hukumar zabe ta kasa a Libiya ta sanar da cewa ba ta da kudaden da zata shirya zaben kasar.
-
Libya: An Yi Zanga-zangar Allah Wadai Da Harin Da Sojojin Amurka Su Ka Kai Wa Libya
Dec 05, 2018 07:17Al'ummar Tawariq da ke kudancin kasar Libya ne su ka gudanar da Zanga-zangar a jiya Talata suna masu yin Allah wadai da harin da jiragen yakin Amurka Suka kai wa yankin nasu
-
"Yan Ci Rani Fiye Da 100 Sun Tsira Daga Halaka A Gabar Ruwan Libya
Nov 27, 2018 06:38Sojan Ruwan Kasar Libya ne su ka sanar da ceto da 'yan ci-ranin daga halaka a gabar yammacin ruwan kasar
-
Kungiyar 'Yan Ta'adda Ta Da'esh Ta Kai Hari A Gabacin Kasar Libya
Nov 24, 2018 19:20Kafafen watsa labarun kasar Libya sun sanar da cewa kungiyar 'yan ta'adda da Da'esh ta kai hari akan wani ofishin 'yan sanda da ke yankin kudu masu gabacin kasar
-
Mutane 6 Sun Mutu Sakamakon Harin Kungiyar Daesh (ISIS) A Kudancin Libiya
Nov 24, 2018 05:50Rahotanni daga kasar Libiya sun bayyana cewar wasu 'yan bindiga da ake zaton 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh (ISIS) ne sun kashe mutane 6 a wani hari da suka kai kudancin kasar Libiya a jiya Juma'a.
-
An Sace Wasu 'Yan Masar 6 A Libiya
Nov 22, 2018 10:27Rahotanni daga Libiya na nuna wasu 'yan bindiga sun sace wasu ma'aikata 'yan asalin kasar Masar 6 a gabashin Libiya.
-
Italiya: An Kammala Taron Sulhu Akan Kasar Libya
Nov 14, 2018 06:27Taron na kwanaki biyu an yi shi ne a garin Palemo da ke kasar Italiya
-
Italiya : Ana Taro Kan Rikicin Libiya
Nov 13, 2018 06:18An bude wani taron muhawara na tattauna batun rikicin kasar Libiya a birnin Palerme na kasar Italiya.
-
Komitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya Ya Dorawa Kasar Libya Takunkumi Saboda Cin Zarafin Mata
Nov 06, 2018 11:46Komitin tsaro na majalisar dinkin duniya ya amince da wani kuduri na dorawa kasar Libya takunkumin tattalin arziki saboda samun cin zarafin mata mai yawa a kasar.