-
MDD Ta Nuna Damuwa Akan Karuwar Ayyukan Ta'addanci A Libya
Oct 31, 2018 18:05Manzon musamman na MDD a kasar Libya Ghassan Salamah ne ya bayyana damuwarsa akan yadda wasu sassa na kasar da su ka hada da birnin Tripoli su ka zama sansanonin 'yan ta'adda
-
Libiya : 'Yan Ta'addan Da'esh Sun Kashe Mutane A Garin Al-Jufra
Oct 29, 2018 12:38Wasu gungun 'yan ta'addan kungiyar Da'ish sun kaddamar da harin wuce gona da iri kan yankin Fuqaha da ke tsakiyar kasar Libiya, inda suka kashe mutane tare da sace matasa da 'yan sanda.
-
Tashin Bom Ya Kashe Mutane Uku A Garin Benghazi Da Ke Gabashin Kasar Libiya
Oct 28, 2018 19:19Gwamnatin Libiya da ke da matsuguni a garin Tobruk a gabashin kasar ta sanar da mutuwar mutane uku ma'aikata a gidan samar da hasken wutan lantarkin kasar ta Libiya.
-
Gwamnatin Masar Zata Tura Sojoji Zuwa Kasar Libya
Oct 23, 2018 06:39Majiyar labarai daga kasar masar sun bayyana cewa gwamnatin kasar ta kuduri aniyar aikewa da sojojin kasar zuwa kasar Libya.
-
Libya Ta Bayyana Kin Amincewa Da Taron Magoya Bayan Halifa Haftar A Masar
Oct 22, 2018 07:57Gwamnatin hadin kan kasar Libya ta yi gargadi akan taron da aka yi a kasar Masar wanda yake nuna goyon baya ga Janar Halifa Haftar
-
Jami'an Tsaron Libiya Sun Kame Wasu Gungun 'Yan Ta'addan Kungiyar Da'ish A Kasar
Oct 17, 2018 18:55Jami'an tsaron gwamnatin hadin kan kasar Libiya sun kame gungun 'yan ta'addan kungiyar Da'ish a yankin kudancin garin Sirt na kasar.
-
An Gano Wani Babban Rami Dauke Da Gawawwakin Mutane Fiye Da 100 A Kasar Libiya
Oct 14, 2018 18:55Mahukunta a Libiya sun sanar da cewar an sake gano wani babban rami mai dauke da gawawwakin mutane 110 a wani yanki da ke kusa da garin Sirt na kasar.
-
Yakin Cikin Gida Ya Janyo Wa Libiya Hasarar Dala Biliyan 48
Oct 12, 2018 19:16Gwamnan babban bankin kasar Libiya ya ce rikici da yakin cikin gida na janyowa kasar hasarar dala biliyan 48.6 a ko wata shekara
-
Kasashen Masar Da Tunusiya Da Aljeriya Za Su Yi Zama Kan Kasar Libiya
Oct 09, 2018 19:05Ministan harakokin wajen kasar Aljeriya ya ce nan ba da jimawa ba kasashen Masar da Tunusiya gami da kasarsa za su gudanar da zama kan rikicin kasar Libiya a birnin Alkahira.
-
An Gano Wani Babban Kabari Mai Dauke Da Tarin Gawawwakin Mutane A Garin Sirt Na Libiya
Oct 09, 2018 11:50Wata majiyar tsaron kasar Libiya ta sanar da gano wani babban kabari mai dauke da tarin gawawwakin mutane a yankin yammacin garin Sirt na kasar.