-
Masar: An Kama Dan Ta'adda Mafi Hatsari A Kasar Libya
Oct 09, 2018 06:44Kakakin sojojin kasar Libya masu biyayya ga Halifa Haftar ya sanar da cewa sun kama dan ta'addar kasar Masar mafi hatsari a garin Derna a jiya Litinin.
-
An Kori Ministoci 4 Daga Gwamnatin Kasar Libya
Oct 08, 2018 07:13Shugaban gwamnatin hadin kan kasa a Libya Faiz Siraj, ya kori ministoci hudu daga cikin gwamnatinsa.
-
An Sake Rufe Filin Tashin Jiragen Saman Birnin Tripoli Na Libiya
Oct 03, 2018 06:49An sake rufe filin saman jiragen birnin Tripoli babban birnin kasar Libiya bayan sake barkewar rikici da kuma halba makamin iguwa a filin saukar jiragen saman.
-
Akwai Wuya A Gudanar Da Zabe Kamar Yadda Aka Tsara A Libiya
Sep 30, 2018 11:07Wakilin musamman na Majalisar Dinkin Duniya kan rikicin Libiya, ya bayyana cewa akwai wuya a gudanar zabe kamar aka tsara a kasar ta Libiya.
-
Akwai Wuya A Gudanar Da Zabe Kamar Yadda Aka Tsara A Libiya
Sep 30, 2018 10:41Wakilin musamman na Majalisar Dinkin Duniya kan rikicin Libiya, ya bayyana cewa akwai wuya a gudanar zabe kamar aka tsara a kasar ta Libiya.
-
Gwamnatin Libiya Ta Bukaci Tallafin Majalisar Dinkin Duniya A Bangaren Tsaro
Sep 29, 2018 11:58Ministan harkokin wajen kasar Libiya ya bukaci Majalisar Dinkin Duniya ta dauki matakin tallafa wa kasar Libiya a bangaren tsaro.
-
MDD Ta Soki Ayyukan Gwamnatin Libiya
Sep 28, 2018 11:51Manzon musaman na Majalisar Dinkin Duniya kan Kasar Libiya ya soki ayyukan gwamnatin hadin kai da Majalisar dokokin kasar Libiya
-
Libya: Zaman Lafiya Ya Dawo A Birnin Tripoli
Sep 26, 2018 19:13Majiyar tsaro daga kasar Libya ta ce an sami dawowar zaman lafiya a cikin birnin na Tripoli bayan an dauke wata guda ana fadace-fadace
-
Gumurzu Da Manyan Makamai Ya Sake Kunno Kai A Gefen Birnin Tripoli Fadar Mulkin Kasar Libiya
Sep 24, 2018 06:57Majiyar tsaron Libiya ta sanar da cewa: Gumurzu da manyan makamai ya sake kunno kai a yankunan da suke gefen birnin Tripoli fadar mulkin kasar.
-
MDD Ta Maida Martani Kan Rashin Mutunta Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta A Libiya
Sep 20, 2018 06:29Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kasar Libiya ya sanar da cewa: 'Yan bindigan da basu mutunta yarjejeniyar dakatar da bude wuta ba a kasar Libiya zasu fuskanci takunkumin Majalisar Dinkin Duniya.