Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

libiya

  • Libya: Sabon Fada Ya Sake Barkewa A Birnin Tripoli

    Libya: Sabon Fada Ya Sake Barkewa A Birnin Tripoli

    Sep 18, 2018 18:56

    Kamfanin dillancin labaru na Anatoli ya ce an rika samun fadace-fadace nan da can a cikin babban birnin kasar ta Libya tripoli

  • Saiful Islam Ghaddafi Ya Gana Da Wasu Jami'an Kasashen Masar Da UAE

    Saiful Islam Ghaddafi Ya Gana Da Wasu Jami'an Kasashen Masar Da UAE

    Sep 18, 2018 15:00

    Wasu majiyoyi a kasar Libya sun bayar da bayanai dangane da wata ganawa tsakanin Saiful Islam Ghaddafi dan tsohon shugaban Libya marigayi Kanar Ghaddafi, da kuma wasu jami'an gwamnatocin masar da kuma hadaddiyar daular larabawa.

  • Libya: Tabarbarewar Harkokin Tsaro Na Damun Mutanen Birnin Tripoli

    Libya: Tabarbarewar Harkokin Tsaro Na Damun Mutanen Birnin Tripoli

    Sep 17, 2018 13:10

    Mazauna birnin na Tripoli sun gudanar da Zanga-zangar nuna damuwarsu akan tabarbarewar harkokin tsaro

  • Al'ummar Tripoli Fadar Mulkin Libiya Sun Yi Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Gwamnatin Kasar

    Al'ummar Tripoli Fadar Mulkin Libiya Sun Yi Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Gwamnatin Kasar

    Sep 17, 2018 07:21

    Daruruwan al'umma a birnin Tripoli fadar mulkin kasar Libiya sun gudanar da zanga-zangar lumana suna rera taken yin Allah wadai da gwamnatin kasar sakamakon matsalolin tsaro da kasar ke ciki.

  • Kwamitin Sulhu Na Libiya Ya Gabatar Da Kudirin Magance Rikicin Kasar

    Kwamitin Sulhu Na Libiya Ya Gabatar Da Kudirin Magance Rikicin Kasar

    Sep 13, 2018 19:17

    Shugaban Kwamitin Sulhu na kasar Libiya ya gabatar da wani sabon kudiri na tabbatar da sulhu a kasar

  • Fira Ministan Libiya Ya Zargi Wasu Kasashen Waje Da Hannu A Tashe-Tashen Hankulan Kasarsa

    Fira Ministan Libiya Ya Zargi Wasu Kasashen Waje Da Hannu A Tashe-Tashen Hankulan Kasarsa

    Sep 13, 2018 12:40

    Fira ministan Libiya ya bayyana cewa wasu kasashen waje suna da hannu a ruruta wutan rikici a Libiya da nufin cimma munanan manufofinsu a kasar.

  • Firaiministan Kasar Libya Ya Ce Har Yanzun Lokacin Gudanar Da Zabe A Kasar Bai Yi Ba

    Firaiministan Kasar Libya Ya Ce Har Yanzun Lokacin Gudanar Da Zabe A Kasar Bai Yi Ba

    Sep 12, 2018 11:53

    Firaiministan kasar Libya Fa'iz Suraj ya bayyana cewa rashin tabbataccen zaman lafiaya ya sa bai zai yu a gudanar da zabubbuka a kasar ba.

  • Ma'aikatan Kamfanin Man Fetur Na Kasar Libya Biyu Ne Yan Bindiga Suka Kashe A Birnin Tripoli

    Ma'aikatan Kamfanin Man Fetur Na Kasar Libya Biyu Ne Yan Bindiga Suka Kashe A Birnin Tripoli

    Sep 10, 2018 18:55

    Yan bindiga sun kashe ma'aikatan kamfanin man fetur na kasar Libya biyu a wani harin da suka kai kan babban cibiyar kamfanin a birnin Tripoli a yau Litinin.

  • Libya: Janar Haftar Ya Barazanar Cewa Sojoji Za Su Kwace Iko Da Birnin Tripoli

    Libya: Janar Haftar Ya Barazanar Cewa Sojoji Za Su Kwace Iko Da Birnin Tripoli

    Sep 07, 2018 19:04

    Bbaban hafsan hafsoshin sojin kasar Libya Janar khalifa Haftar ya yi barazanar cewa, sojojin kasar za su kwace iko da birnin Tripoli, matukar gwamnatin hadin kasa da ke da mazauni a birnin ba ta iya kawo karshen tashe-tashen hankula a birnin ba.

  • Libya: Jami'an Diplomasiyyar Kasashe Da Dama Sun Fice Daga Tripoli

    Libya: Jami'an Diplomasiyyar Kasashe Da Dama Sun Fice Daga Tripoli

    Sep 07, 2018 05:39

    Kafafen watsa labaran kasar Libya sun ce ficewar jami'an diplomasiyyar ya biyo bayan fadan da aka dauki mako guda ana yi a tsakanin bangarorin da suke dauke da makamai

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS