-
Mali : An Kai Hari Shalkwatar Rundinar G5 Sahel
Jun 29, 2018 15:57Rahotanni daga Mali na cewa a kalla mutane 6 suka rasa rayukansu, a wani hari da aka kai a shelkwatar rundinar hadin gwiwa ta yaki da ta'addanci ta G5 Sahel, dake birnin Sevare a tsakiyar Mali.
-
An Kashe Fararen Hula 12 A Kusa Da Kan Iyakar Kasashen Mali Da Borkina Faso.
Jun 28, 2018 11:48Wata tawagar kungiyar kare hakkin bil'adama ta majalisar dinkin duniya ta tabbatar da cewa sojojin kasar Mali sun bindige har lahira wasu fararen hula a kan iyakar kasashen Mali da Borkina faso.
-
Babban Sakataren MDD Ya Bayyana Damuwa Kan Rikicin Kabilancin Kasar Mali
Jun 27, 2018 12:32Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana damuwa kan yadda rikicin kabilancin da ya kunno kai a kasar Mali ya lashe rayukan fararen hula.
-
Zaman Lafiya A Kasashen Yankin Sahel Zai Rage Kwararan 'Yan Gudun Hijira Zuwa Turai
Jun 27, 2018 12:29Shugaban hukumar kolin kula da 'yan gudun hijira na Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Wanzar da zaman lafiya da sulhu musamman a kasashen yankin Sahel zai taimaka wajen ragen kwararar 'yan gudun hijira zuwa kasashen Yammacin Turai.
-
An Bukaci Tallafin Kudade Don Tabbatar Da Zaman Lafiya A Niger, Mali Da Libya
Jun 26, 2018 19:00Shugaban hukumar yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya ya bukaci tallafin kudade don ganin an dawo da zaman lafiya a kasashen Mali, Niger da kuma Libya.
-
Mali: An Yi Wa Fararen Hula 50 Kisan Kiyashi
Jun 25, 2018 08:14Wasu masu dauke da makamai da ba a tantance su ba, sun kai hari a kauyen Mopti da ke tsakiyar kasar Mali inda su ka kashe mutane 50
-
An Kashe Fararen Hula 32 A Tsakiyar Mali
Jun 24, 2018 15:53Rahotanni daga Mali na cewa a kalla fararen hula fulani 32 ne suka rasa rayukansu a wani hari da ake danganta wa dana mafarauta da ake kira ''Dozo'' a yankin.
-
An Yi Gargadi Akan Karuwar Tashin Hankali Akan Iyakokin Kasashen Nijar Da Mali
Jun 12, 2018 19:07Kungiyar kasa da kasa mai sa-ido akan tashe-tashen hankula( ICG) tq yi kira da a kawo karshen rikicin da yankin Sahel ke fama da shi ta hanyar tattaunawa
-
Mutane 16 Sun Mutu A Wani Harin Ta'addanci A Tsakiyar Mali
Jun 09, 2018 18:07Ma'aitakar tsaro a Mali ta ce an kashe sojojinta uku da kuma jikkata wasu uku na daban a wani harin ta'addanci da aka kai kan wani sansanin soji da yankin Boni a tsakiyar kasar.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Zaman Lafiya Da Sulhu A Kasar Mali
Jun 03, 2018 19:05Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana damuwarta kan yadda rikicin siyasa ke ci gaba da yin kamari a kasar Mali tana mai jaddada yin kira ga gwamnatin Mali da 'yan adawar kasar da su dauki matakin sulhunta tsakaninsu.