Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Mali

  • Mali : An Kai Hari Shalkwatar Rundinar G5 Sahel

    Mali : An Kai Hari Shalkwatar Rundinar G5 Sahel

    Jun 29, 2018 15:57

    Rahotanni daga Mali na cewa a kalla mutane 6 suka rasa rayukansu, a wani hari da aka kai a shelkwatar rundinar hadin gwiwa ta yaki da ta'addanci ta G5 Sahel, dake birnin Sevare a tsakiyar Mali.

  • An Kashe Fararen Hula 12 A Kusa Da Kan Iyakar Kasashen Mali Da Borkina Faso.

    An Kashe Fararen Hula 12 A Kusa Da Kan Iyakar Kasashen Mali Da Borkina Faso.

    Jun 28, 2018 11:48

    Wata tawagar kungiyar kare hakkin bil'adama ta majalisar dinkin duniya ta tabbatar da cewa sojojin kasar Mali sun bindige har lahira wasu fararen hula a kan iyakar kasashen Mali da Borkina faso.

  • Babban Sakataren MDD Ya Bayyana Damuwa Kan Rikicin Kabilancin Kasar Mali

    Babban Sakataren MDD Ya Bayyana Damuwa Kan Rikicin Kabilancin Kasar Mali

    Jun 27, 2018 12:32

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana damuwa kan yadda rikicin kabilancin da ya kunno kai a kasar Mali ya lashe rayukan fararen hula.

  • Zaman Lafiya A Kasashen Yankin Sahel Zai Rage Kwararan 'Yan Gudun Hijira Zuwa Turai

    Zaman Lafiya A Kasashen Yankin Sahel Zai Rage Kwararan 'Yan Gudun Hijira Zuwa Turai

    Jun 27, 2018 12:29

    Shugaban hukumar kolin kula da 'yan gudun hijira na Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Wanzar da zaman lafiya da sulhu musamman a kasashen yankin Sahel zai taimaka wajen ragen kwararar 'yan gudun hijira zuwa kasashen Yammacin Turai.

  • An Bukaci Tallafin Kudade Don Tabbatar Da Zaman Lafiya A Niger, Mali Da Libya

    An Bukaci Tallafin Kudade Don Tabbatar Da Zaman Lafiya A Niger, Mali Da Libya

    Jun 26, 2018 19:00

    Shugaban hukumar yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya ya bukaci tallafin kudade don ganin an dawo da zaman lafiya a kasashen Mali, Niger da kuma Libya.

  • Mali: An Yi Wa Fararen Hula 50 Kisan Kiyashi

    Mali: An Yi Wa Fararen Hula 50 Kisan Kiyashi

    Jun 25, 2018 08:14

    Wasu masu dauke da makamai da ba a tantance su ba, sun kai hari a kauyen Mopti da ke tsakiyar kasar Mali inda su ka kashe mutane 50

  • An Kashe Fararen Hula 32 A Tsakiyar Mali

    An Kashe Fararen Hula 32 A Tsakiyar Mali

    Jun 24, 2018 15:53

    Rahotanni daga Mali na cewa a kalla fararen hula fulani 32 ne suka rasa rayukansu a wani hari da ake danganta wa dana mafarauta da ake kira ''Dozo'' a yankin.

  • An Yi Gargadi Akan Karuwar Tashin Hankali Akan Iyakokin Kasashen Nijar Da Mali

    An Yi Gargadi Akan Karuwar Tashin Hankali Akan Iyakokin Kasashen Nijar Da Mali

    Jun 12, 2018 19:07

    Kungiyar kasa da kasa mai sa-ido akan tashe-tashen hankula( ICG) tq yi kira da a kawo karshen rikicin da yankin Sahel ke fama da shi ta hanyar tattaunawa

  • Mutane 16 Sun Mutu A Wani Harin Ta'addanci A Tsakiyar Mali

    Mutane 16 Sun Mutu A Wani Harin Ta'addanci A Tsakiyar Mali

    Jun 09, 2018 18:07

    Ma'aitakar tsaro a Mali ta ce an kashe sojojinta uku da kuma jikkata wasu uku na daban a wani harin ta'addanci da aka kai kan wani sansanin soji da yankin Boni a tsakiyar kasar.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Zaman Lafiya Da Sulhu A Kasar Mali

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Zaman Lafiya Da Sulhu A Kasar Mali

    Jun 03, 2018 19:05

    Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana damuwarta kan yadda rikicin siyasa ke ci gaba da yin kamari a kasar Mali tana mai jaddada yin kira ga gwamnatin Mali da 'yan adawar kasar da su dauki matakin sulhunta tsakaninsu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS