Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Masar: An Kama Dan Ta'adda Mafi Hatsari A Kasar Libya

    Masar: An Kama Dan Ta'adda Mafi Hatsari A Kasar Libya

    Oct 09, 2018 06:44

    Kakakin sojojin kasar Libya masu biyayya ga Halifa Haftar ya sanar da cewa sun kama dan ta'addar kasar Masar mafi hatsari a garin Derna a jiya Litinin.

  • Za'a Ci Tarar Wadanda Suka Ki Kada Kuri'arsu A Zaben Shugaban Kasar Masar Da Ya Gabata.

    Za'a Ci Tarar Wadanda Suka Ki Kada Kuri'arsu A Zaben Shugaban Kasar Masar Da Ya Gabata.

    Oct 08, 2018 18:57

    Hukumar Zabe a kasar Masar ta bada sanarwan cewa tana fitar da sunayen wadanda suka cancanci kada kuri'unnsu a zaben shugaban kasa da ya gabata amma basu yi hakan sannan ta mikawa babban mai gabatar da karan kasar don dora masu tara.

  • Morsi Ya Ce Ba Zai Taba Amincewa Da Juyin Mulkin Da Sisi Yayi Masa Ba

    Morsi Ya Ce Ba Zai Taba Amincewa Da Juyin Mulkin Da Sisi Yayi Masa Ba

    Oct 05, 2018 11:03

    Hambararren shugaban kasar Masar Muhammad Morsi ya bayyana cewar ba zai taba amincewa da juyin mulkin da shugaban kasar Masar din na yanzu Abdel Fattah al-Sisi yayi masa.

  • Kungiyar Kare Hakkin Bil-Adama Ta Amnesty International Ta Yi Suka Kan Cin Zarafi A Kasar Masar

    Kungiyar Kare Hakkin Bil-Adama Ta Amnesty International Ta Yi Suka Kan Cin Zarafi A Kasar Masar

    Sep 25, 2018 05:51

    Sakamakon yadda gwamnatin Masar take ci gaba da cin zarafin bil-Adama a kasar musamman tauyaye hakkin 'yan adawa tare da zartar da hukunce-hukunce masu tsanani kansu; Kungiyar Kare Hakkin Bil-Adama ta Amnesty International ta yi tofin Allah tsine tare da yin gargadi kan lamarin.

  • Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Daurin Rai Da Rai A Gidan Kurkuku Kan 'Yan Kungiyar Ihwan Ta Kasar

    Kotu A Masar Ta Yanke Hukuncin Daurin Rai Da Rai A Gidan Kurkuku Kan 'Yan Kungiyar Ihwan Ta Kasar

    Sep 24, 2018 07:09

    Wata kotu a Masar ta zartar da hukuncin daurin rai da rai a gidan kurkuku kan shugaban kungiyar Ihwanul-Muslimin ta kasar da wasu mukarrabansa.

  • Amnesty Ta Soki Yadda Ake Take Hakkokin Dan'adam A Kasar Masar

    Amnesty Ta Soki Yadda Ake Take Hakkokin Dan'adam A Kasar Masar

    Sep 21, 2018 11:56

    Kungiyar kare hakkin dan 'adam ta kasa da kasa Amnesty International ta soki yadda ake hana mutanen Masar tofa albarkacin bakinsu

  • Wata Kotu A Masar Ta Bada Belin 'Ya'yan Tsohon Shugaban Kasa Hosni Mubarak

    Wata Kotu A Masar Ta Bada Belin 'Ya'yan Tsohon Shugaban Kasa Hosni Mubarak

    Sep 20, 2018 19:07

    Wato kotu a birnin alkahira na kasar Masar ta bada belin 'ya'yan tsohon shugaban kasa Hosni Mubarak a yau Alhamis bayan tsare su da aka yi a ranar Asabar da ta gabata.

  • Kotu A Masar Ta Ba Da Umurnin Kamo 'Ya'yan Mubarak Saboda Badakalar Kudade

    Kotu A Masar Ta Ba Da Umurnin Kamo 'Ya'yan Mubarak Saboda Badakalar Kudade

    Sep 15, 2018 16:32

    Wata kotun shari'ar laifuffuka a kasar Masar ta ba da umurnin kamo 'ya'yan hambararren shugaban kasar Hosni Mubarak saboda zargin badakalar kudade a kasuwar hada-hadan kudade na kasar.

  • Shugaban Kungiyar Tarayyar Turai Ya Caccaki Donald Trump

    Shugaban Kungiyar Tarayyar Turai Ya Caccaki Donald Trump

    Sep 15, 2018 11:21

    Shugaban kwamitin gudanarwa na kungiyar tarayyar turai Jean-Claude Junker ya caccaki shugaban kasar Amurka Donald Trump dangane da matsalolin da yake ta haifar wa duniya.

  • Fursunonin Siyasa Suna Cikin Mawuyacin Hali A Gidajen Kurkukun Kasar Masar

    Fursunonin Siyasa Suna Cikin Mawuyacin Hali A Gidajen Kurkukun Kasar Masar

    Sep 13, 2018 12:36

    Fursunonin siyasa da ake tsare da su tun bayan rikicin siyasar kasar Masar a shekara ta 2013 suna cikin mawuyacin hali a gidajen kurkuku.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS