Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Gwamnatin Masar  Ta Yi Watsi Da Sharadin Turkiyya Na Kyautata Alaka Da Ita

    Gwamnatin Masar Ta Yi Watsi Da Sharadin Turkiyya Na Kyautata Alaka Da Ita

    Aug 14, 2016 12:52

    Gwamnatin kasar Masar ta yi watsi da sharadin da gwamnatin Turkiyya ta sanar a matsayin mafarin kyautatuwar alakar da ke tsakanin kasashen biyu wacce ta yi tsami cikin shekarun baya-bayan nan.

  • Jiragen Yakin Masar Sun Kashe 'yan Ta'adda A yankin Sinaa

    Jiragen Yakin Masar Sun Kashe 'yan Ta'adda A yankin Sinaa

    Aug 14, 2016 10:19

    Jiragen Yakin Masar Sun Kai hari a yankuna daban-daban na yankin Sinaa

  • Shugaban Masar Ya Bayyana Ta'addanci Da Sama Da Fadi Da Dukiyar Kasa A Matsayin Manyan Barazana

    Shugaban Masar Ya Bayyana Ta'addanci Da Sama Da Fadi Da Dukiyar Kasa A Matsayin Manyan Barazana

    Aug 13, 2016 11:08

    Shugaban kasar Masar ya bayyana ta'addanci da matsalar sama da fadi da dukiyar kasa a matsayin manyan barazana da zasu raunana kasar.

  • Jiragen Saman Yakin Sojin Masar Sun Yi Luguden Wuta Kan Maboyar 'Yan Ta'adda

    Jiragen Saman Yakin Sojin Masar Sun Yi Luguden Wuta Kan Maboyar 'Yan Ta'adda

    Aug 11, 2016 01:20

    Rundunar sojin Masar ta sanar da halaka 'yan ta'adda 19 a wani luguden wuta da jiragen saman yakin sojin kasar suka yi kan maboyar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish a yankin Sina.

  • Gwamnatin Masar Ta Dauki Alkawarin Warware Matsalolin Tattalin Arzikin Kasar

    Gwamnatin Masar Ta Dauki Alkawarin Warware Matsalolin Tattalin Arzikin Kasar

    Aug 09, 2016 06:27

    Gwamnatin Masar ta dauki alkawarin cewa da zarar ta karbi bashi a bankin bada lamuni na duniya zata fara aiwatar da gyare-gyare a harkar tattalin arzikin kasar.

  • Jami'an Tsaron Masar Sun Samu Nasarar Halaka 'Yan Ta'adda Da Dama A Yankin Sina Na Kasar

    Jami'an Tsaron Masar Sun Samu Nasarar Halaka 'Yan Ta'adda Da Dama A Yankin Sina Na Kasar

    Aug 07, 2016 06:37

    A wani samame da jami'an tsaron Masar suka kaddamar kan maboyar 'yan ta'addan kungiyar Ansar Baiti-Maqdis a garin Arisha da ke Tsibirin Sina na kasar sun samu nasarar halaka gungun 'yan ta'adda ciki har da kwamandansu.

  • Tsohon Muftin Kasar Masar Ya Tsallake Rijiya Da Baya Daga Kokarin Kashe Shi

    Tsohon Muftin Kasar Masar Ya Tsallake Rijiya Da Baya Daga Kokarin Kashe Shi

    Aug 06, 2016 00:44

    Ma'aikatar cikin gidan kasar Masar ta sanar da cewa tsohon muftin kasar Ali Jum'ah ya tsallake rijiya da baya a kokarin kashe shi da aka yi a wani masallaci a birnin Alkahira da yake jagorantar sallar Juma'a a wajen.

  • An Kama manyan Jami'an tsaron Kasar Turkiya 4 A Arewacin Masar

    An Kama manyan Jami'an tsaron Kasar Turkiya 4 A Arewacin Masar

    Aug 05, 2016 13:46

    Dakarun tsaron Masar sun kame wasu manyan jami'an tsaro na Ma'aikatar leken asirin kasar Turkiya 4 a tsibirin Arewacin kasar

  • Sharhi : Dakarun Masar Sun Halaka Jagoran Kungiyar Ansar Bait Maqdis

    Sharhi : Dakarun Masar Sun Halaka Jagoran Kungiyar Ansar Bait Maqdis

    Aug 05, 2016 00:54

    A jiya ne rundunar sojin kasar Masar ta sanar da kashe Abu Du'a Ansari jagoran kungiyar 'yan ta'addan takfiriyyah ta Ansaru Bait Maqdis, a wani harin ba zata da aka kai a maboyarsa acikin yankin Sinai da ke kudancin kasar ta Masar.

  • An Dakatar Da Khudubar Jumma'a Irin Guda A Masallatan Jumma'a Na Kasar Masar

    An Dakatar Da Khudubar Jumma'a Irin Guda A Masallatan Jumma'a Na Kasar Masar

    Aug 05, 2016 00:41

    Gwamnatin kasar Masar ta soke khudubin jamma'a a rubuce wanda limaman masallatan jumma'ar kasar suka ki amincewa da shi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS