-
An Bukaci Gwamnatin Tarayyar Ta Sanye Karatun Kare Hakkin Bil'adama A Cikin Tsarin Karatun Makarantun Sakandare
May 24, 2018 14:42An bukaci gwamnatin tarayyar Najeriya ta sanya karatun kare hakkin bil'adama cikin tsarin karatun sakadare a kasar
-
'Yan Sanda A Sokoto Sun Ce An Sako Injiniya Dan Kasar Siriya Da Aka Sace A Jihar
May 23, 2018 13:05Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta ba da sanarwar sako wani injiniya dan kasar Siriya da wasu 'yan bindiga dadi suka yi awun gaba da shi a jihar Sokoto da ke arewacin kasar a makon da ya wuce.
-
Nijeriya : An Hallaka 'Yan Bindiga 68 A Zamfara
May 23, 2018 01:19Rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kisan 'yan bindiga kimanin 68 da kuma raunata wasu a yayin arangama tsakanin jami'anta da mayakan a jihar Zamfara dake shiyyar arewa maso yammacin kasar.
-
An Kashe Jami'in Yansandan Ciki Guda Da Soja A Harin Da Aka Kai Masu A Jihar Benue
May 22, 2018 02:04Wasu yan binduga wadanda ake zaton makiyaya ne sun kashe jami'in yansandan ciki na SSS da kuma soja guda, sannan wasu sun bace a wani harin da aka kai masu a jihar benue.
-
Mutanen Gari A Jihar Yobe Sun Hana Aukuwar Wani Harin Kunan Bakin Wake A Wani Masallaci
May 20, 2018 14:31Wasu fararen hula a jihar Yobe sun sami nasarar hana wata mata kai harin kunan bakin wake a wani masallaci a jihar
-
Najeriya: Majalisar Gwamnoni Ta Zargi NNPC Da Kara Yawan Kudaden Tallafin Makamashi
May 18, 2018 01:58Gwamnonin jihohi a tarayyar Nigeria sun bukaci a gudanar da bincike kan yadda kamfanin man fetur na kasar (NNPC) ya ke kashe kudade na tallafin makamashi da yake cikawa a makamashin da ake sayrawa a cikin gida.
-
Gwamnatin Jihar Kaduna Tare Da Wani Kamfani Suna Horasda Jami'an Jinya 138 Don Yaki Da Shan Kwayoyi
May 16, 2018 14:34Gwamnatin jihar Kaduna a tarayyar Nijeriya tana aiki tare da wani kamfanin don horasda ma'aikatan jinya da jami'an agaji kan yadda za su shawo kan shan kwayoyi a jihar.
-
Boko Haram Sun Kai Harin Kunar Bakin Wake A Konduga
May 16, 2018 01:11'Yan kungiyar Boko Haram suka kai harin kunar bakin wakin a garin Konduga na jahar Borno dake shiyar Arewa maso gabashin Najeriya, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar wasu 'yan kato da gora 5.
-
Boko Haram Sun Kai Harin Kunar Bakin Waki A Konduga
May 16, 2018 01:10'Yan kungiyar Boko Haram suka kai harin kunar bakin wakin a garin Konduga na jahar Borno dake shiyar Arewa maso gabashin Najeriya, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar wasu 'yan kato da gora 5.
-
Gwamnati Ta Gurfanar Da Sheikh Zakzaky A Gaban Kotu A Kaduna
May 15, 2018 12:17Gwamnatin Nijeriya ta gurfanar da shugaban Harkar Musulunci a Nijeriya (Islamic Movement) Sheikh Ibrahim El-Zakzaky tare da mai dakinsa malama Zeenatu Ibrahim a gaban babbar kotun jihar Kaduna cikin matsanancin tsaro.