-
Daliban Makaranta Kimani 22 Suka Rasa Rayukansu A Wani Hatsarin Muta A Kano
Feb 14, 2018 02:45Daliban makarantar sekandari ta Masau a jihar Bauchi 22 suka rasa rayukansu a lokacinda motar bus da take dauke dasu ta yi karon gaba da gaba da wata Daf a kan hanyarsu ta zuwa Kano a garin gaya.
-
'Yan Uwa Musulmi Na Ci Gaba Da Zanga-Zangar Neman Sakin Sheikh Zakzaky
Feb 13, 2018 08:51'Yan uwa uwa musulmi almajiran sheikh Ibrahim Yakubu Elzakzaky sun gudanar da gagarimar zanga-zangar neman gwamnati ta sako jagoransansu da kuma nuna fishin kan harbin da jami'an tsaro suka yi wa Malam Qasim Umar shugaban 'yan uwa musulmi na jahar Sakoto da ya yi sanadiyar shahadarsa.
-
Hukumomin Bayar Da Agaji: Lamurra Na Kara Tabarbarewa A Yankunan Masu Magana Da Ingilishi A Kamaru
Feb 13, 2018 03:06Hukumomin bayar da agaji na kasa da kasa sun yi gargadi kan ci gaba da kara tabarbarewar lamurran tsaro a yankunan masu magana da harshen turancin Ingilishi a kasar Kamaru.
-
Jakadan Iran A Nijeriya: Gabatar da Tsarin Demokradiyya Na Addini Na Daga Cikin Nasarorin Juyi Musulunci na Iran
Feb 12, 2018 14:28Jakadan Jamhuriyar Musulunci ta Iran a Nijeriya, Mortadha Rahemi, ya bayyana cewar gabatar da tsarin demokradiyya na addini daya ne daga cikin nasarori masu muhimmancin gaske da juyin juya halin Musulunci na Iran ya samu.
-
Buhari Ya Jagoranci Taron Majalisar Tsaron Kasa Kan Yanayin Tsaro A Nijeriya
Feb 12, 2018 14:27Sakamakon ci gaba da matsaloli na tsaro da ake fuskanta a Nijeriya, shugaban kasar Muhammadu Buhari ya jagoranci wani zama na majalisar tsaron kasar a fadarsa da ke Abuja don tattauna batutuwan tsaron da kuka daukar matakan da suka dace wajen magance su.
-
Kungiyar Boko Haram Ta Sako Mutane 13 Ciki Har Da Maliman Jami'a Uku
Feb 11, 2018 08:23kungiyar boko haram ta saki mutane 13 cikin kuwa har da malaman jami’ar Maiduguri guda uku da tayi garkuwa da su bayan kama su lokacin da suke aikin binciken man fetur a Magumeri a shekarar da ta gabata.
-
Shugaba Buhari Ya Kori Wasu Manyan Alkalai Biyu Daga Aiki
Feb 10, 2018 02:16Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya kori wasu alkalai guda biyu na babbar kotun tarayyar kasar daga aiki, kamar yadda wata sanarwa da fadar shugaban kasar ta fitar.
-
Sojojin Najeriya Sun Fara Wani Shiri Na Musamman Don Dawo Da Tsaro A Jihohi 6 Na Kasar
Feb 08, 2018 03:19Rundunar sojin Najerya ta fara jigilar sojoji zuwa jihohi 6 na kasar don yaki da matsalolin tsaro, matsalolin da suka hada da rikicin makiyaya da manoma, sata da garkuwa da mutane, satar shanu da kuma fashi da makami.
-
A Jiya Laraba Ne Aka Gudanar Da Jana'izar Sheikh Qasim Umar Sokoto
Feb 08, 2018 03:18A jiya ne aka gudanar da jana'izar Malam Kasimu Umar wakilin 'yan uwa musulmi (Harkar Musulunci) a Sokoto, wanda ya rasu bayan fama da jinya sakamakon harbin da 'yan sanda suka yi masa a wata muzaharar neman sakin shugaban Harka Islamiya a kasar sheikh Ibrahim El Zakzaky.
-
Rundunar 'Yan Sandan Nijeriya Tana Neman Kakakin Babangida Ruwa A Jallo
Feb 06, 2018 14:06Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta sanar da cewa tana neman kakakin tsohon shugaban kasar Janar Ibrahim Babangida (rtd), wato Kassim Afegbua, ruwa a jallo saboda fitar da sanarwar bogi da kuma bata suna abin da zai iya janyo rigima da tashin hankali a Nijeriyan.