-
Harin Ta'addancin Kungiyar Boko Haram A Arewa Maso Gabashin Najeriya
Feb 06, 2018 02:09Majiyar tsaron Najeriya ta sanar da cewa kungiyar boko haram ta kai wani harin ta'addanci a yankin arewa maso gabashin kasar.
-
Zazzabin Lasa Ya Hallaka Mutane 31 A Najeriya
Feb 06, 2018 02:08Ma'aikatar Kiyon Lafiya ta Najeriya ta sanar da billar cutar Lasa a kasar
-
Matar Likitan Shekau Shugaban Boko Haram Ta Mika Kanta Ga Sojojin "Operation Lafiya Dole" A Jihar Borno
Feb 04, 2018 15:57Rundunar "Operation Lafiya Dole" ta sojojin Nigeria a jihar Borno ta bada labarin kubutar da mata da yara 84 daga hannun mayakan boko haram, daga cikinsu akwai matar likitan shugaban kungiyar ta Boko Haram, mai suna Rabi Abu-Yasir.
-
Nigeriya Da Niger Sun Cimma Yajejeniyar Gina Matatar Mai A Kan Iyakokin Kasashen Biyu.
Feb 02, 2018 02:53Gwamnatocin tarayyar Nigeria da jamhuriyar Niger sun amince da gina matatar mai a kan iyakokin kasashen biyu da kuma shimfida bututun mai daga Jamhuriyar Niger zuwa sabuwar matatan man.
-
MDD Ta Damu Da Tisa Keyar 'Yan a Waren Kamaru Daga Najeriya
Feb 01, 2018 14:45Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya (HCR) ta nuna matukar damuwa dangane da matakin mahukuntan Najeriya na tisa keyar 'yan a waren Kamaru zuwa birnin Yaoude.
-
Tashin Bama-Bamai A Sansanin 'Yan Gudun Hijira A Jihar Bornon Nigeriya Ya Lashe Rayukan Mutane
Feb 01, 2018 09:02Wasu jerin bama-bamai sun tashi a sansanin 'yan gudun hijira na Dalori {1} da ke gefen birnin Maiduguri fadar mulkin Jihar Borno a shiyar arewa maso gabashin Nigeriya, inda suka lashe rayukan mutane akalla biyar.
-
Amnesty: Sojojin Najeriya Sun Kashe Kauyawa 35
Jan 30, 2018 15:29Kungiyar kare hakkin bil'adama din ta ce a kalla mutane 35 ne sojojin Najeriya suka kashe ta hanyar kai hari da jiragen yaki
-
CHAN 2018: Nijeriya Ta Samu Nasarar Kai Wa Wasan Kusa Da Na Karshe
Jan 29, 2018 02:24Kungiyar kwallon kafa ta Nijeriya Super Eagles ta sami nasarar kai wa ga gasar kusa da na karshe wato Semi-Finals a gasar cin kofin nahiyar Afirka da ake gudanarwa a kasar Moroko bayan da ta lallasa takwararta ta kasar Angola da ci 2-1 a karawar da suka yi a daren jiya Lahadi.
-
Najeriya: An Kashe Mayakan Boko Haram 7 Tare Da Kwace Makamai Da Dama A Dajin Sambisa
Jan 27, 2018 08:22Sojojin Nigeria sun kashe mayakan Boko Haram 7 a dajin sambisa, sun kuma lalata tare da kwace makamai da dama na kungiyar a cikin dajin na sambisa a jiya jumma'a.
-
Gwamnatin Nigeria Ta Ki Amincewa Da Sharuddan Amurka Na Sayar Mata Da Jiragen Yaki
Jan 26, 2018 08:22Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ki amincewa da sharuddan da gwamnatin Amurka ta shimfida mata don sayar mata da jiragen yaki samfurin A-29 Super Tucano guda 12.