-
Nijeriya : (DSS) Ta Damke Wasu Kwamandojin Boko Haram Biyu
Jun 24, 2017 10:19Hukumar tsaro ta farin kaya a Nijeriya cewa da (DSS) ta sanar da kama wasu mutane biyu da take zargi kwamandojin kungiyar Boko Haram ne dake shirya kai hare-hare a sassan kasar da dama.
-
Akalla Yan Nigeria 5000 Ne Suka Makale A Kasar Mali Kadai Sanadiyyar Ayyukan Fataucin Bil'adama
Jun 23, 2017 00:54Shugaba hukumar yaki da safarar mutane a Nigeria ta bayyana cewa akwai yan Nigeria akalla dubu 5000 a kasar Mali kadai wadanda aka sace su aka fitar da su kasar , suke kuma bukatar taimako don dawo gida.
-
Sojojin Nigeria Sun Shiga Wasu Yankunan Da Ake Rikici A Jihar Taraba
Jun 23, 2017 00:07Gwamnatin tarayyar Nigeria ta tura sojoji zuwa yankunan da yan bindiga na kabilar mambila suke kisan fulani makiyaya a jihar Taraba.
-
Bankuna 13 Zasu Karbi Harkar Gudanar Da Kamfanin Sadarwar Waya Na Ettesalat A Nigeria
Jun 21, 2017 13:19Bankunan Nigeria 13 ne zasu karbi ayyukan gudanar da kamfanin wayar sadarwa ta Etisalat bayan da kamfanin ya kasa biyan basussukan da bankunan suke banshi.
-
Nigeria Da Jamus Sun Kulla Yerjejeniyar Yaki Da Cutar Polio Wanda Zai Lakume Naira Billion 3.5
Jun 21, 2017 12:55Gwamnatin Nigeria da kuma kasar Jamus sun kulla yerjejeniya ta shafe cutar shan inna ko Pollio daga kasar, yerjejeniya wacce zata lashe naira billion 3.5
-
Italiya: An Kama Dan Najeriya Bisa Tuhumar Azabtar Da 'Yan Gudun Hijira.
Jun 21, 2017 07:25'Yan sandan kasar Italiya sun kame wani dan Najeriya wanda ake zargi da azabtar da yan gudun hijira a kasar Libya
-
Najeriya: Jami'an Tsaro Sun Kafa Dokar Hana Fita A Jahar Taraba
Jun 21, 2017 01:20Sakamakon wani rikici da ya barke tsakanin 'yan kabilar Mabila da kuma Fulani a jahar Taraba, jami'an tsaro sun sanar da kafa dokar hana fita.
-
An Karfafa Matakan Tsaro A Yayin Da Ake Bayar Da Taimako Ga 'Yan Gudun Hijra A Najeriya
Jun 20, 2017 13:37Gwamnatin Najeriya ta dauki kwararen matakan tsaro a yayin da ake bayar da taimako ga 'yan gudun hijrar da rikicin Boko haram ya raba da mahalinsu.
-
Mutane Da Dama Ne ake Zaton Sun Mutu Sanadiyyar Hari kan Wani Kauye A Taraba
Jun 19, 2017 02:21Mutane da dama ne ake zaton sun rasa rayukansu, a lokacin da aka kai hari kan wani kauyen Fulani makiyaya a jihar Taraba.
-
Hukumar Zabe A Nigeria Ta Bawa Sabbin Jam'iyyun Siyasa 5 Shaidar Rijista
Jun 17, 2017 14:43Hukumar zabe mai zaman kanta a tarayyar Nigeria ta bawa sabbin jam'iyyun siyasa shaidar rijista a jiya Jumma'a.