Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Kotu Ta Sake Yin Zama A Kan Karar Da Sheikh Zakzaky Ya Shigar

    Kotu Ta Sake Yin Zama A Kan Karar Da Sheikh Zakzaky Ya Shigar

    Jun 15, 2017 14:59

    A yau ne kotun da ke sauraren karar da shekh Ibrahim Zakzaky ya shigar a kan rundunar sojin Najeriya da kuma babban hafsan hafsoshin sojin kasar ta sake gudanar da zamanta a Kaduna.

  • Magoya Bayan Harkar Musulunci Sun Yi Zanga-Zangar Neman A Saki Sheikh Zakzaky A Abuja

    Magoya Bayan Harkar Musulunci Sun Yi Zanga-Zangar Neman A Saki Sheikh Zakzaky A Abuja

    Jun 15, 2017 06:44

    A Ci Gaba Da Gwagwarmayar neman sakin Sheikh Zakzaky, Magoya bayan sa sun yi zanga-zagar Lumana a birnin Abuja

  • Mukaddashin Shugaban Nigeria Ya Gargadi Ibo Kan Batun Ballewa

    Mukaddashin Shugaban Nigeria Ya Gargadi Ibo Kan Batun Ballewa

    Jun 15, 2017 02:31

    Mukaddashin shugaban Najeriya Prof. Yemi Osinbajo ya gargadi shuwagabannin kabilar ibo dangane da barzanar ballewan da matasan yankinsu ke yi.

  • An Sanya 'Yan Sanda Na Musamman 600 A Kan Hanyar Abuja-Kaduna Don Tabbatar Da Tsaro

    An Sanya 'Yan Sanda Na Musamman 600 A Kan Hanyar Abuja-Kaduna Don Tabbatar Da Tsaro

    Jun 14, 2017 01:01

    Rundunar 'yan sandan Nijeriya ta sanar da tura wasu 'yan sanda na musamman su 600 a kan hanyar Abuja-Kaduna don tabbatar da tsaro a hanyar musamman kawo karshen sace mutane da garkuwa da su don neman kudin fansa da ake yi.

  • Osinbajo: Kasafin Kudin Shekara Mai Zuwa Zai Kammala A Cikin Watan Oktoba

    Osinbajo: Kasafin Kudin Shekara Mai Zuwa Zai Kammala A Cikin Watan Oktoba

    Jun 13, 2017 13:26

    Mukaddashin shugaban kasa a tarayyar Nigeria Prof Yemi Osinbajo ya bayyana cewa kasafin kudin shekara mai zuwa ta 2018 zai kammala a cikin watan Oktoba na wannan shekara.

  • Taron Ministocin Harakokin Wajen Kasashen Afirka A Najeriya

    Taron Ministocin Harakokin Wajen Kasashen Afirka A Najeriya

    Jun 10, 2017 07:23

    An Gudanar da taron Ministocin Harakokin wajen kasashen Afirka da arewacin Kasashen Turai a birnin Abuja fadar milkin Najeriya.

  • Hukumar EFCC A Nigeria Ta Kwace Wani Rukunin Gidaje Mallakin Matar Tsohon Shugaba Jonathan

    Hukumar EFCC A Nigeria Ta Kwace Wani Rukunin Gidaje Mallakin Matar Tsohon Shugaba Jonathan

    Jun 09, 2017 12:37

    Hukuma EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa a tarayyar Nigeria ta kwace wasu rukunin gidaje mallakin matar tsohon shugaban kasar Dr GoodLuck Jonathan a Abuja

  • Najeriya : Mutane 14 Suka Mutu A Harin Maiduguri

    Najeriya : Mutane 14 Suka Mutu A Harin Maiduguri

    Jun 08, 2017 10:25

    Hukumomi a Najeriya sun ce mutane 14 ne suka rasa rayukansu kana wasu sama da 24 suka jikkata a harin da ake dangantawa dana kungiyar boko Haram a garin Maiduguri.

  • INEC Ta Yi Wa Sabbin Jam'iyyun Siyasa 5 Rajista A Nijeriya

    INEC Ta Yi Wa Sabbin Jam'iyyun Siyasa 5 Rajista A Nijeriya

    Jun 08, 2017 00:52

    Hukumar zabe mai zaman kanta a Nijeriya, INEC, ta sanar da yin rajista wa wasu sabbin jam'iyyun siyasa su biyar a kasar don fafatawa a zabubbukan da za a gudanar nan gaba a kasar musamman ma dai na shekara ta 2019 mai zuwa.

  • INEC Za Ta Sanar Da Matsayarta Kan Kafa Sabbin Jam'iyyu A Nijeriya A Ranar Laraba

    INEC Za Ta Sanar Da Matsayarta Kan Kafa Sabbin Jam'iyyu A Nijeriya A Ranar Laraba

    Jun 06, 2017 13:41

    Hukumar zabe mai zaman kanta a Nijeriya (INEC) ta sanar da cewa a gobe Laraba za ta sanar da matsayarta dangane da bukatar da wasu kungiyoyi na siyasa suka gabatar mata na yi musu rajista a matsayin jam'iyyun siyasa a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS