Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Ana Sa Ran Shugaba Buhari Zai Koma Najeriya Ranar Asabar Mai Zuwa

    Ana Sa Ran Shugaba Buhari Zai Koma Najeriya Ranar Asabar Mai Zuwa

    Jun 06, 2017 07:16

    Wasu majiyoyi daga fadar gwamnatin Najeriya sun bayyana cewa, ana saran shugaban kasar Muhammadu Buhari zai koma gida daga birnin London a ranar Asabar mai zuwa.

  • Nigeria Ba Ta Halarci Taron ECOWAS A Liberia Wanda Natanyahu Ya Halarta Ba

    Nigeria Ba Ta Halarci Taron ECOWAS A Liberia Wanda Natanyahu Ya Halarta Ba

    Jun 05, 2017 04:38

    Babu wani jami'an gwamnatin Nigeria da ya halarci taron shuwagabannin kungiyar ECOWAS na kwanaki biyu a birnin Monrovia babban birnin kasar Liberia na kwanaki biyu.

  • Hukumar Jarabawa Ta JAMB A Nigeria Ta Bayyana Jami'o'in Da Aka Fi Neman Shiga A Kasar

    Hukumar Jarabawa Ta JAMB A Nigeria Ta Bayyana Jami'o'in Da Aka Fi Neman Shiga A Kasar

    Jun 04, 2017 07:47

    Hukumar Jarabawar shiga jami'o'i a Nigeria JAMB ta bayyana sunayen jami'o'in da aka fi neman shigarsu a cikin shekarun da suka gabata a kasar.

  • Nigeria Ta Nuna Damuwarta Kan Janyewar Amurka Daga Yarjejeniyar Paris

    Nigeria Ta Nuna Damuwarta Kan Janyewar Amurka Daga Yarjejeniyar Paris

    Jun 04, 2017 01:06

    Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta bayyana cewa za ta ci gaba da girmama yarjejeniyar Paris ta sauyin yanayi duk kuwa da ficewar da Amurka ta yi daga cikin yarjejeniyar wanda a cewar Nijeriya din hakan abin takaici ne.

  • Gwamnatin Tarayyar Nigeria Ta Yi Gargadin Cewa Murar Tsuntsaye Ta Dawo A Abuja Da Jihohi 7

    Gwamnatin Tarayyar Nigeria Ta Yi Gargadin Cewa Murar Tsuntsaye Ta Dawo A Abuja Da Jihohi 7

    Jun 03, 2017 08:37

    Gwamnatin tarayyar Nigeria ta bada sanarwan cewa murar tsuntsaye ta dawo a wasu jihohin kasar da kuma Abuja.

  • Najeriya : An Sake Maida 'Yan Matan Chibok Abuja Domin Kulawa Da Su

    Najeriya : An Sake Maida 'Yan Matan Chibok Abuja Domin Kulawa Da Su

    May 31, 2017 01:21

    Gwamnatin Najeriya ta tura 'yan matan Chibok da aka ceto zuwa wata cibiyar inganta tunani dake Abuja, domin sake gwajin lafiyarsu, da kuma damar cigaba da gudanar da rayuwarsu.

  • Majalisar Dattawan Nigeria Ta Amince Da Dokar Neman Taimakon Kasashen Waje Don Gano Dokiyar Jama'a A Waje

    Majalisar Dattawan Nigeria Ta Amince Da Dokar Neman Taimakon Kasashen Waje Don Gano Dokiyar Jama'a A Waje

    May 30, 2017 12:55

    Majalisar dattawan tarayyar Nigeria ta amince da bukatar shugaba muhammadu Buhari na kafa dokar "neman tallafin kasashen waje kan abubuwan da suka shafi cin hanci da rashawa".

  • Osinbajo Ya Bayyana Nasarorin Da Gwamnatinsu Ta Samu Cikin Shekaru Biyu

    Osinbajo Ya Bayyana Nasarorin Da Gwamnatinsu Ta Samu Cikin Shekaru Biyu

    May 29, 2017 13:47

    Yau Litinin ta kasance ranar dimokuradiyya a Najeriya, ranar da a bana ta zo daidai lokacin da shugaban da ke kan karagar mulkin kasar Muhammadu Buhari ya cika shekaru biyu da rantsuwar kama aiki.

  • Mukaddashin Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Shirin Samar Da Ruwa A Zaria

    Mukaddashin Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Shirin Samar Da Ruwa A Zaria

    May 28, 2017 00:43

    Mukaddashin shugaban kasa Prof. Yemi Osinbajo ya kaddamar da shirin bada ruwan sha a birnin Zaria na jihar Kaduna.

  • MDD:  Fiye Da Mutane Miliyan Biyar A Gabashin Najeriya Suna Bukatar Taimakon Abinci

    MDD: Fiye Da Mutane Miliyan Biyar A Gabashin Najeriya Suna Bukatar Taimakon Abinci

    May 26, 2017 02:17

    Sanarwar Majalisar Dinkin Duniyar ta kuma ce; Karancin Kudade ne ya sa kungiyoyin agaji su ka dakatar da ayyukan taimako a Jahohin Borno da Adamawa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS