Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Ta Bada Umurnin Kama Tsohon Gwamnan Jihar

    Majalisar Dokokin Jihar Kebbi Ta Bada Umurnin Kama Tsohon Gwamnan Jihar

    May 24, 2017 01:53

    Majalisar dokokin jihar Kebbi a tarayyar Nigeria ta bada umurnin kama tsohon gwamnan jihar Usman Sa'idu Dakingari, bayan da ta bashi lokaci zuwa jiya Talata na ya bayyana a gaban majalisar don amsa tambayoyi kan kontaragin gina tashan jiragen sama na jihar.

  • Jami'an Custom A Nigeria Sun Kwace Wasu Bindigogi Da Aka Shigo Da Su Kasar Ta Lagos

    Jami'an Custom A Nigeria Sun Kwace Wasu Bindigogi Da Aka Shigo Da Su Kasar Ta Lagos

    May 24, 2017 01:52

    Jami'an Custom a Nigeria sun sake kama wata Containa makare da bindigogi a tashar Jiragen ruwa ta Tin Can Islanda a birnin Lagosa, a jiya Talata.

  • Gwamnatin Jihar Kaduna Zata Rufe Wasu Manya Manyan Kamfanoni Saboda Rashin Biyan Haraji

    Gwamnatin Jihar Kaduna Zata Rufe Wasu Manya Manyan Kamfanoni Saboda Rashin Biyan Haraji

    May 20, 2017 13:42

    Ma'aikatar samarwa gwamnatin jihar kaduna kudaden shiga ta ce ta sami izinin kotu na rufe wasu manya manyan kamfanoni wadanda suke kaucewa biyar haraji a jihar.

  • An Hallaka Wasu 'Yan Kunar Bakin Wake Da ke Son Kai Harin Sashen Mata Na Jami'ar Maiduguri

    An Hallaka Wasu 'Yan Kunar Bakin Wake Da ke Son Kai Harin Sashen Mata Na Jami'ar Maiduguri

    May 19, 2017 13:23

    Rahotanni daga birnin Maiduguri na jihar Bornon Nijeriya sun bayyana cewar an hallaka wasu 'yan kunar bakin wake su uku a daidai lokacin da suke kokarin kai hari dakunan kwanan dalibai mata na jami'ar Maidugurin a daren jiya Alhamis.

  • Gwamnatin Najeriya Ta Yi Kira Ga Sogojin Ivory Coast Masu Bore Da Su Koma Barikokinsu

    Gwamnatin Najeriya Ta Yi Kira Ga Sogojin Ivory Coast Masu Bore Da Su Koma Barikokinsu

    May 18, 2017 02:22

    Gwamnatin tarayyar Nigeria ta yi Allah wadai da boren da wasu tsirarun sojojin kasar Ivory coast suke yi, ta kuma yi kira gare su da su koma barikokinsu.

  • Mukaddashin Shugaban Najeriya Ya Ce Shi Ne Zai Sanya Hannu Kan Kasasfin Kudin 2017

    Mukaddashin Shugaban Najeriya Ya Ce Shi Ne Zai Sanya Hannu Kan Kasasfin Kudin 2017

    May 18, 2017 02:13

    Mukaddashin shugaban kasar Nigeria Yemi Osinbajo Ya ce shi ne zai sanya hannu kan kasafin kudi na wannan shekara ta 2017 idan ya tabbatar da cewa an tsara shi yadda yakamata.

  • Sojojin Nigeriya Sun Kame Wani Babban Kwamandan Kungiyar Boko Haram

    Sojojin Nigeriya Sun Kame Wani Babban Kwamandan Kungiyar Boko Haram

    May 16, 2017 07:46

    Rundunar sojin Nigeriya ta sanar da kama daya daga cikin manyan kwamandojin kungiyar Boko Haram a jihar Yobe da ke shiyar arewa maso gabashin kasar.

  • Boko Haram Ta Kashe Wasu Manoma A Jihar Bornon Najeriya

    Boko Haram Ta Kashe Wasu Manoma A Jihar Bornon Najeriya

    May 15, 2017 14:43

    Wasu gungun 'yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun kashe wasu manoma shida a kauyen Amrawa da ke nisan kilomita 16 da garin Maiduguri fadar mulkin jihar Borno a shiyar arewa maso gabashin tarayyar Nigeriya.

  •  Nijeriya : Ana Daukan Matakan kariya bayan Bullar Ebola A DRC

    Nijeriya : Ana Daukan Matakan kariya bayan Bullar Ebola A DRC

    May 13, 2017 13:31

    Hukumar kula da tashoshin jiragen sama ta Nijeriya (FAAN) ta sanar da cewa ta dauki dukkanin matakan da suka dace wajen sanya ido kan dukkanin filayen jiragen saman kasar sakamakon bullar cutar nan ta Ebola a kasar Demokradiyyar Kongo.

  • Rundunar Sojin Nijeriya: Sabon Faifan Boko Haram Farfaganda Ce Kawai

    Rundunar Sojin Nijeriya: Sabon Faifan Boko Haram Farfaganda Ce Kawai

    May 13, 2017 13:28

    Rundunar sojin Nijeriya ta yi watsi da barazanar da kungiyar Boko Haram ta yi cikin wani sabon faifan bidiyon da ta fitar inda ta yi barazanar kai hare-hare cikin birnin tarayyar Nijeriya, inda ta ce faifan bidiyon farfaganda ce kawai da kungiyar ta saba yi, don haka kada 'yan kasar su damu da su.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS