Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • An Nada Sabon Kwamandan Sojin Rundunar Fada Da  Boko Haram A Nijeriya

    An Nada Sabon Kwamandan Sojin Rundunar Fada Da Boko Haram A Nijeriya

    May 11, 2017 01:18

    Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da yin wasu sauye-sauyen wajajen aiki ga wasu manyan kwamandojinta ciki kuwa har da kwamandan Rundunar Zaman Lafiya Dole mai yaki da Boko Haram, inda aka nada wa rundunar sabon kwamanda wanda zai maye gurbin Manjo Janar Lucky Irabor.

  • Kotu Ta Ba Da Umurnin Tsare Tsohon Ministan Abuja A Gidan Yari

    Kotu Ta Ba Da Umurnin Tsare Tsohon Ministan Abuja A Gidan Yari

    May 10, 2017 14:54

    Wata kotun tarayya a Abuja fadar mulkin Najeriya ta bayar da umarnin garkame tsohon ministan birnin tarayyar Abuja, Bala Muhammad a kurkuku.

  • An Nada Dan Najeriya Amaju Pinnick, Sabon Shugaban CAF

    An Nada Dan Najeriya Amaju Pinnick, Sabon Shugaban CAF

    May 10, 2017 01:19

    Hukumar kwallon kafa ta Afrika ta nada shugaban hukumar kwallon kafa na Najeriya (NFF) Amaju Pinnick, a masatyin sabon shugaban kwamitin shirya wassanin kwallon kafa na Afrika cewa da (AFCON).

  • Najeriya: Shugaba Buhari Ya Sake Komawa London Domin Kula Da Lafiyarsa

    Najeriya: Shugaba Buhari Ya Sake Komawa London Domin Kula Da Lafiyarsa

    May 08, 2017 03:01

    Shugaba Buhari na tarayyar Najeriya ya sake tafiya birnin London na kasar Birtaniya domin duba lafiyarsa.

  • Boko Haram Ta Saki Wasu Karin 'Yan Matan Chibok 82 Da Ta Yi Garkuwa Da Su

    Boko Haram Ta Saki Wasu Karin 'Yan Matan Chibok 82 Da Ta Yi Garkuwa Da Su

    May 07, 2017 01:05

    Majiyar fadar shugaban Nigeriya ta sanar da cewa: Mayakan kungiyar Boko Haram sun saki wasu karin 'yan matan Chibok 82 da suka yi garkuwa da su tun a shekara ta 2014.

  • Rundunar Sojin Chadi Ta Tabbatar Da Kashe Sojojinta 9

    Rundunar Sojin Chadi Ta Tabbatar Da Kashe Sojojinta 9

    May 06, 2017 12:48

    Rundinar sojin Chadi ta tabbatar a hukumance da kashe sojojinta tara da kuma jikkatar wasu 20 a yayin wani hari da 'yan ta'addan boko haram suka kai masu a garin Kaiga.

  • Mayakan Kungiyar Boko Haram Sun Kai Hari A Garin Kondoga Na Gabacin Jihar Borno

    Mayakan Kungiyar Boko Haram Sun Kai Hari A Garin Kondoga Na Gabacin Jihar Borno

    May 06, 2017 08:48

    Wasu majiyoyin tsaro a jihar Borno na tarayyar Nigeria sun bayyana cewa wasu yan kunan bakin wake biyu sun tarwatsa kansu a cikin mutane a jiya jumma a garin Konduga, wanda ya kai ga mutuwar mutane 5 fararen hula da kuma raunata wasu 6.

  • An Dage Ziyarar Da Shugaban Nijar Zai Kai Nijeriya Don Ganawa Da Buhari

    An Dage Ziyarar Da Shugaban Nijar Zai Kai Nijeriya Don Ganawa Da Buhari

    May 05, 2017 05:16

    Fadar shugaban kasar Nijeriya ta sanar da soke ziyarar da a baya aka shirya shugaban kasar Nijar Mahamadou Issoufou zai kai Nijeriya don ganawa da takwararsa na kasar Muhammadu Buhari har sai zuwa wani lokaci na gaba.

  • Sojoji Sun Hallaka 'Yan Kunar Bakin Wake 3 Dake Son Kai Hari  Sansanin Soji A Maiduguri

    Sojoji Sun Hallaka 'Yan Kunar Bakin Wake 3 Dake Son Kai Hari Sansanin Soji A Maiduguri

    May 04, 2017 06:53

    Sojojin Nijeriya sun hallaka wasu 'yan kunar bakin wake su uku da ake zaton 'yan kungiyar Boko Haram ne a daren jiya Laraba a lokacin da suka yi kokarin kai hari wani sansanin sojin a garin Maiduguri da ke jihar Borno.

  • Wata Kotu A Jigawa Ta Jefa Tsohon Gwamnan Jihar Sule Lamido Kurkuku

    Wata Kotu A Jigawa Ta Jefa Tsohon Gwamnan Jihar Sule Lamido Kurkuku

    May 02, 2017 12:45

    Wata kotu a birnin Dutse na jihar Jagawa ta bukaci a ajiye tsohon gwamnan jihar Sule Lamino a gidan kaso kafin ta yi nazarin bukatar belinsa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS