-
An Nada Sabon Kwamandan Sojin Rundunar Fada Da Boko Haram A Nijeriya
May 11, 2017 01:18Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da yin wasu sauye-sauyen wajajen aiki ga wasu manyan kwamandojinta ciki kuwa har da kwamandan Rundunar Zaman Lafiya Dole mai yaki da Boko Haram, inda aka nada wa rundunar sabon kwamanda wanda zai maye gurbin Manjo Janar Lucky Irabor.
-
Kotu Ta Ba Da Umurnin Tsare Tsohon Ministan Abuja A Gidan Yari
May 10, 2017 14:54Wata kotun tarayya a Abuja fadar mulkin Najeriya ta bayar da umarnin garkame tsohon ministan birnin tarayyar Abuja, Bala Muhammad a kurkuku.
-
An Nada Dan Najeriya Amaju Pinnick, Sabon Shugaban CAF
May 10, 2017 01:19Hukumar kwallon kafa ta Afrika ta nada shugaban hukumar kwallon kafa na Najeriya (NFF) Amaju Pinnick, a masatyin sabon shugaban kwamitin shirya wassanin kwallon kafa na Afrika cewa da (AFCON).
-
Najeriya: Shugaba Buhari Ya Sake Komawa London Domin Kula Da Lafiyarsa
May 08, 2017 03:01Shugaba Buhari na tarayyar Najeriya ya sake tafiya birnin London na kasar Birtaniya domin duba lafiyarsa.
-
Boko Haram Ta Saki Wasu Karin 'Yan Matan Chibok 82 Da Ta Yi Garkuwa Da Su
May 07, 2017 01:05Majiyar fadar shugaban Nigeriya ta sanar da cewa: Mayakan kungiyar Boko Haram sun saki wasu karin 'yan matan Chibok 82 da suka yi garkuwa da su tun a shekara ta 2014.
-
Rundunar Sojin Chadi Ta Tabbatar Da Kashe Sojojinta 9
May 06, 2017 12:48Rundinar sojin Chadi ta tabbatar a hukumance da kashe sojojinta tara da kuma jikkatar wasu 20 a yayin wani hari da 'yan ta'addan boko haram suka kai masu a garin Kaiga.
-
Mayakan Kungiyar Boko Haram Sun Kai Hari A Garin Kondoga Na Gabacin Jihar Borno
May 06, 2017 08:48Wasu majiyoyin tsaro a jihar Borno na tarayyar Nigeria sun bayyana cewa wasu yan kunan bakin wake biyu sun tarwatsa kansu a cikin mutane a jiya jumma a garin Konduga, wanda ya kai ga mutuwar mutane 5 fararen hula da kuma raunata wasu 6.
-
An Dage Ziyarar Da Shugaban Nijar Zai Kai Nijeriya Don Ganawa Da Buhari
May 05, 2017 05:16Fadar shugaban kasar Nijeriya ta sanar da soke ziyarar da a baya aka shirya shugaban kasar Nijar Mahamadou Issoufou zai kai Nijeriya don ganawa da takwararsa na kasar Muhammadu Buhari har sai zuwa wani lokaci na gaba.
-
Sojoji Sun Hallaka 'Yan Kunar Bakin Wake 3 Dake Son Kai Hari Sansanin Soji A Maiduguri
May 04, 2017 06:53Sojojin Nijeriya sun hallaka wasu 'yan kunar bakin wake su uku da ake zaton 'yan kungiyar Boko Haram ne a daren jiya Laraba a lokacin da suka yi kokarin kai hari wani sansanin sojin a garin Maiduguri da ke jihar Borno.
-
Wata Kotu A Jigawa Ta Jefa Tsohon Gwamnan Jihar Sule Lamido Kurkuku
May 02, 2017 12:45Wata kotu a birnin Dutse na jihar Jagawa ta bukaci a ajiye tsohon gwamnan jihar Sule Lamino a gidan kaso kafin ta yi nazarin bukatar belinsa.