Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nuna rashin amincewa

  • Amerika: An Yi Zanga-zangar Nuna Kin Yarda Da Yake-Yaken Amurka

    Amerika: An Yi Zanga-zangar Nuna Kin Yarda Da Yake-Yaken Amurka

    Oct 22, 2018 04:25

    Daruruwan Amurkawa ne su ka gudanar da Zanga-zangar nuna kin amincewa da halayyar ina da yaki da kasarsu take da shi.

  • Burundi Ta Nuna Kin Amincewa Da Hana 'Yan Kasar Mazauna Canada Kada Kuri'ar Raba Gardama

    Burundi Ta Nuna Kin Amincewa Da Hana 'Yan Kasar Mazauna Canada Kada Kuri'ar Raba Gardama

    May 17, 2018 14:26

    Kamfanin dillancin Anatoly na kasar Turkiya ya ambato majalisar harkokin wajen kasar Canada tana sanar da hana yan asalin kasar Burundi mazaunanta, kada kuri'ar raba gardama akan zaben 2018.

  • Guinea Conakry: Zanga-zangar Kin Amincewa Da Sakamakon Zabe

    Guinea Conakry: Zanga-zangar Kin Amincewa Da Sakamakon Zabe

    Feb 26, 2018 15:35

    Mazauna babban birnin kasar ta Guinea Conakry sun shiga zaman dirshen da kuma gudanar da Zanga-zanga domin kim amincewa da sakamakon zabe

  • An Shiga Kwana Na Uku Na Zanga-Zangar Hauhawar Farashin Kayayyaki A Sudan

    An Shiga Kwana Na Uku Na Zanga-Zangar Hauhawar Farashin Kayayyaki A Sudan

    Jan 09, 2018 07:54

    Rahotanni daga kasar Sudan sun bayyana cewar al'ummar kasar musamman daliban jami'oi suna ci gaba da zanga-zangar nuna rashin amincewa da hauhawar farashin kayayyaki a kasar da suka faro ta kwanaki uku da suka gabata.

  • An Shiga Kwana Na Uku Na Zanga-Zangar Hauhawar Farashin Kayayyaki A Sudan

    An Shiga Kwana Na Uku Na Zanga-Zangar Hauhawar Farashin Kayayyaki A Sudan

    Jan 09, 2018 07:52

    Rahotanni daga kasar Sudan sun bayyana cewar al'ummar kasar musamman daliban jami'oi suna ci gaba da zanga-zangar nuna rashin amincewa da hauhawar farashin kayayyaki a kasar da suka faro ta kwanaki uku da suka gabata.

  • Shugaban Kasar Iran Ya Ce: Amurka Bata Da Hakkin Nuna Damuwarta Kan Matsalolin Al'ummar Iran

    Shugaban Kasar Iran Ya Ce: Amurka Bata Da Hakkin Nuna Damuwarta Kan Matsalolin Al'ummar Iran

    Jan 01, 2018 03:19

    Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: A watannin baya-bayan nan shugaban kasar Amurka Donald Trump ya bayyana al'ummar Iran a matsayin 'yan ta'adda, don haka a halin yanzu baya da hakkin da zai ce yana nuna damuwa kan matsalolinsu.

  • Al'ummar Musulmi Eritrea Sun Gudanar Da Taron Gangami Kan Yin Allah Wadai Da Gwamnatin Kasar

    Al'ummar Musulmi Eritrea Sun Gudanar Da Taron Gangami Kan Yin Allah Wadai Da Gwamnatin Kasar

    Nov 01, 2017 08:35

    Al'ummar musulmi Eritrea sun gudanar da taron gangami a birnin Asmara fadar mulkin kasar domin nuna kin amincewarsu da matakan matsin lamba da suke fuskanta daga mahukuntan Eritrea.

  • Gumurzu Tsakanin 'Yan Sandan Kenya Da 'Yan Adawar Kasar Ya Lashe Rayukan Mutane Uku

    Gumurzu Tsakanin 'Yan Sandan Kenya Da 'Yan Adawar Kasar Ya Lashe Rayukan Mutane Uku

    Oct 26, 2017 15:20

    Dauki ba dadi tsakanin 'yan sandan Kenya da 'yan adawar kasar da suka kauracewa zaben shugabancin kasar da ake sake gudanarwa a yau Alhamis ya lashe rayukan mutane akalla uku tare da jikkatan wasu adadi na daban.

  • Gwamnatin Maroko Ta Bayyana Matsayinta Kan Boren Al'ummar Arewacin Kasar

    Gwamnatin Maroko Ta Bayyana Matsayinta Kan Boren Al'ummar Arewacin Kasar

    Jun 07, 2017 02:06

    Ministan harkokin cikin gidan kasar Maroko ya sanar da cewa: Gwamnatin kasar babu wani mataki da ta dauka na murkushe boren al'ummar arewacin kasar banda kokarin tabbatar da doka da oda.

  • Mutane A Tunisia Na Zanga-Zangar Kin Amincewa Da Dawowar 'Yan Ta'addan Kasar

    Mutane A Tunisia Na Zanga-Zangar Kin Amincewa Da Dawowar 'Yan Ta'addan Kasar

    Feb 06, 2017 04:29

    Mutanen kasar Tunisina sun gudanar da jerin gwano domin nuna rashin amincewa da dawowar 'yan ta'addan wahabiyayah Takfiriyyah 'yan kasar da suke yaki a kasashen Syria da Iraki.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS