-
Kasashen Larabwa Sun Aikewa Kasar Qatar Bukatu 13 Don Kawo Karshen Takunkuman Da Suka Dora Mata
Jun 23, 2017 04:55Kasashen larabawa hudu daga cikin wadanda suka yanke hulda da kasar Qatar sun bukace ta ta cika wasu sharudda guda 13 kafin su dawo da haulda da ita.
-
Bankado Shirin Juyin Mulkin Da Saudiyya Da Daular larabawa Su ka Son yi A Katar.
Jun 20, 2017 11:54Sanannen mai kwarmata bayanan sirri na kasar Saudiyya " Mujtahid" ya ce Amurka ce ta dakile yunkurin kifar da gwamnatin kasar Katar.
-
MDD Ta Bukaci Magance Rikicin Djibouti Da Eritrea Ta Hanyar Shawarwari
Jun 20, 2017 05:40Kwamitin tsaro na Majalisar dinkin duniya, ya bukaci kasashen Djibuti da Eritrea da su magance rikicin Iyakokinsu ta hanyar shawarwari.
-
An Bukaci Sojojin Qatar Su Fice Daga Bahrain
Jun 18, 2017 14:57Kasar Bahrain ta bukaci sojojin kasar Qatar dake cikin kawacen kasa da kasa dake yaki da kungiyar IS dasu fice daga kasar a cikin sa'o'i 48 masu zuwa.
-
Hamad Bin Jasim Ya Fasa Kwai A Kan Masu Hannu Wajen Haddasa Rikicin Syria
Jun 15, 2017 23:01Tsohon fira ministan kasar Qatar Hamad bin Jasim ya ambaci sunayen kasashen da suke da hannu wajen haddasa rikicin Syria tare da daukar nauyin ci gaban rikicin.
-
Matsin Lamabar Saudiya Ga Kasar Somaliya
Jun 13, 2017 11:04Majiyoyin Kasar Somaliya sun sanar da cewa Saudiya ta yi alkawarin bawa kasar Somaliya Dalar Amurka miliyan 80 domin ta goyi bayansa tare kuma da yanke alakar ta da kasar Qatar
-
Sarkin Morocco Ya Bayar Da Umarnin Aikewa Da Abinci Zuwa Qatar
Jun 13, 2017 06:51Sarkin Morocco ya bayar da umarnin aikewa da abinci zuwa kasar Qatar, wadda ke fuskantar takunkukumi daga kasashen larabawa da ke sayar mata da abinci.
-
Masar: Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ba Za ta Tattauna Batun Kasar Katar ba:
Jun 12, 2017 19:00Kakakin kungiyar hadin kan kasashen larabawan Mahmud Afifi ya bayyana cewa batun yanke alaka a tsakanin wasu kasashen larabawa da Katar baya cikin abubuwan da za su tattauna.
-
Ba Za A Tattauna Rikicin Kasar Qatar A Zaman Kungiyar Kasashen Larabawa Ba
Jun 12, 2017 11:22Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Bayyana cewa Ba Za ta tattaunawa rikicin Diplomasiyar da ya Kunno kai tsakanin kasar Qatar da Kasashen Larabawa a Zaman da za ta yi ba
-
An Samu Sabani Dangane Da Rikicin Qatar A Gwamnatin Amurka
Jun 12, 2017 11:20Akwai Sabani Tsakanin Saktaren Harakokin Waje da Ministan Tsaro na Gwamnatin Amurka Dangane da Rikicin Kasar Qatar