Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

qatar

  • Kasashen Larabwa Sun Aikewa Kasar Qatar Bukatu 13 Don Kawo Karshen Takunkuman Da Suka Dora Mata

    Kasashen Larabwa Sun Aikewa Kasar Qatar Bukatu 13 Don Kawo Karshen Takunkuman Da Suka Dora Mata

    Jun 23, 2017 04:55

    Kasashen larabawa hudu daga cikin wadanda suka yanke hulda da kasar Qatar sun bukace ta ta cika wasu sharudda guda 13 kafin su dawo da haulda da ita.

  • Bankado Shirin Juyin Mulkin Da Saudiyya Da Daular larabawa Su ka Son yi A Katar.

    Bankado Shirin Juyin Mulkin Da Saudiyya Da Daular larabawa Su ka Son yi A Katar.

    Jun 20, 2017 11:54

    Sanannen mai kwarmata bayanan sirri na kasar Saudiyya " Mujtahid" ya ce Amurka ce ta dakile yunkurin kifar da gwamnatin kasar Katar.

  • MDD Ta Bukaci Magance Rikicin Djibouti Da Eritrea Ta Hanyar Shawarwari

    MDD Ta Bukaci Magance Rikicin Djibouti Da Eritrea Ta Hanyar Shawarwari

    Jun 20, 2017 05:40

    Kwamitin tsaro na Majalisar dinkin duniya, ya bukaci kasashen Djibuti da Eritrea da su magance rikicin Iyakokinsu ta hanyar shawarwari.

  • An Bukaci Sojojin Qatar Su Fice Daga Bahrain

    An Bukaci Sojojin Qatar Su Fice Daga Bahrain

    Jun 18, 2017 14:57

    Kasar Bahrain ta bukaci sojojin kasar Qatar dake cikin kawacen kasa da kasa dake yaki da kungiyar IS dasu fice daga kasar a cikin sa'o'i 48 masu zuwa.

  • Hamad Bin Jasim Ya Fasa Kwai A Kan Masu Hannu Wajen Haddasa Rikicin Syria

    Hamad Bin Jasim Ya Fasa Kwai A Kan Masu Hannu Wajen Haddasa Rikicin Syria

    Jun 15, 2017 23:01

    Tsohon fira ministan kasar Qatar Hamad bin Jasim ya ambaci sunayen kasashen da suke da hannu wajen haddasa rikicin Syria tare da daukar nauyin ci gaban rikicin.

  • Matsin Lamabar Saudiya Ga Kasar Somaliya

    Matsin Lamabar Saudiya Ga Kasar Somaliya

    Jun 13, 2017 11:04

    Majiyoyin Kasar Somaliya sun sanar da cewa Saudiya ta yi alkawarin bawa kasar Somaliya Dalar Amurka miliyan 80 domin ta goyi bayansa tare kuma da yanke alakar ta da kasar Qatar

  • Sarkin Morocco Ya Bayar Da Umarnin Aikewa Da Abinci Zuwa Qatar

    Sarkin Morocco Ya Bayar Da Umarnin Aikewa Da Abinci Zuwa Qatar

    Jun 13, 2017 06:51

    Sarkin Morocco ya bayar da umarnin aikewa da abinci zuwa kasar Qatar, wadda ke fuskantar takunkukumi daga kasashen larabawa da ke sayar mata da abinci.

  • Masar: Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ba Za ta Tattauna Batun Kasar Katar ba:

    Masar: Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ba Za ta Tattauna Batun Kasar Katar ba:

    Jun 12, 2017 19:00

    Kakakin kungiyar hadin kan kasashen larabawan Mahmud Afifi ya bayyana cewa batun yanke alaka a tsakanin wasu kasashen larabawa da Katar baya cikin abubuwan da za su tattauna.

  • Ba Za A Tattauna Rikicin Kasar Qatar A Zaman Kungiyar Kasashen Larabawa Ba

    Ba Za A Tattauna Rikicin Kasar Qatar A Zaman Kungiyar Kasashen Larabawa Ba

    Jun 12, 2017 11:22

    Kungiyar Kasashen Larabawa Ta Bayyana cewa Ba Za ta tattaunawa rikicin Diplomasiyar da ya Kunno kai tsakanin kasar Qatar da Kasashen Larabawa a Zaman da za ta yi ba

  • An Samu Sabani Dangane Da Rikicin Qatar A Gwamnatin Amurka

    An Samu Sabani Dangane Da Rikicin Qatar A Gwamnatin Amurka

    Jun 12, 2017 11:20

    Akwai Sabani Tsakanin Saktaren Harakokin Waje da Ministan Tsaro na Gwamnatin Amurka Dangane da Rikicin Kasar Qatar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS