Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

shugaban kasa

  • Gwamnatin Kenya Ta Ce Jami'an Tsaro Ba Za Su Amfani Da Karfi Kan Mutane A Ranar Zabe Ba

    Gwamnatin Kenya Ta Ce Jami'an Tsaro Ba Za Su Amfani Da Karfi Kan Mutane A Ranar Zabe Ba

    Aug 07, 2017 17:24

    Gwamnatin kasar Kenya ta bayyana cewar an tura jami'an tsaro bangarori daban-daban na kasar ne don tabbatar da tsaro da zaman lafiya a yayin zabubbukan da za a gudanar a kasar a gobe Talata, ba wai don su yi amfani da karfi a kan mutane ba.

  • Jagora: Iran Ba Za Ta Taba Mika Wuya Ga Mulkin Kama-Karyar Ma'abota Girman Kai Ba

    Jagora: Iran Ba Za Ta Taba Mika Wuya Ga Mulkin Kama-Karyar Ma'abota Girman Kai Ba

    Aug 03, 2017 10:57

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta taba kuma ba za ta taba mika kai ga mulkin kama-karya na ma'abota girman kai, yana mai cewa a halin yanzu Iran tana tsaya da kafafunta kyam sama da shekarun baya.

  • Paul Kagame: Zan Lashe Zaben Shugaban Kasa Da Za A Gudanar

    Paul Kagame: Zan Lashe Zaben Shugaban Kasa Da Za A Gudanar

    Jul 15, 2017 12:17

    Shugaban kasar Rwanda Paul Kagame ya bayyana cewa shi ne zai lashe zaben shugaban kasar da za a gudanar a kasar A cikin watan Agusta mai kamawa.

  • Kofi Anan Ya yi Gargadi Akan Makomar Kasar Demokradiyyar Congo

    Kofi Anan Ya yi Gargadi Akan Makomar Kasar Demokradiyyar Congo

    Jun 19, 2017 11:59

    Tsohon babban magatakardar Majalisar Dinkin Duniya, Kofi Anan da wasu tsoffin shugabannin Afirka sun yi gargadi akan hatsarin da ya ke fuskantar makomar kasar Demokradiyyar Congo

  • Ghana Ta Sanar Da Tura Sojojinta Zuwa Kasar Senegal Domin Warware Rikicin Siyasar Gambiya

    Ghana Ta Sanar Da Tura Sojojinta Zuwa Kasar Senegal Domin Warware Rikicin Siyasar Gambiya

    Jan 19, 2017 16:08

    Shugaban Ghana ya sanar da amincewar kasarsa kan aikewa da sojoji zuwa kasar Senegal domin shiga cikin sahun rundunar hadin gwiwa ta kungiyar bunkasa harkar tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ta ECOWAS da zasu yi amfani da karfi wajen kawar da shugaba Yahaya Jamme'i daga kan karagar mulkin kasarsa.

  •  Shugaban Kasar Iran Ya Taya Sabon Shugaban Ghana Nana Akufo Addo Murna

    Shugaban Kasar Iran Ya Taya Sabon Shugaban Ghana Nana Akufo Addo Murna

    Jan 07, 2017 19:10

    Sabon shugaban Kasar ya yi alkawalin fada da talauci.

  • Shugaban Romania Ya ki Yarda Da Nada Musulma A Matsayin Firayi Ministar Kasar

    Shugaban Romania Ya ki Yarda Da Nada Musulma A Matsayin Firayi Ministar Kasar

    Dec 28, 2016 11:20

    Shugaban kasar Romania Klaus Iohannis ya ki amincewa da sunan wata mata musulma wadda jam'iyyar PSD ta masu ra'ayin sauyi na gurguzu na kasar ta gabatar masa a matsayin wadda suke so ya nada ta a matsayin firayi ministan kasar.

  • Kibdawa sun bukaci Shugaban kasar Masar ya yi murabus

    Kibdawa sun bukaci Shugaban kasar Masar ya yi murabus

    Dec 14, 2016 18:15

    Bayan harin ta'addancin da aka kai Majami'ar su, 'yan kabilar Kibdawa na kasar Masar Sun bukaci Shugaba Alsese da ya yi murabus

  • A sanar Makokin kwanaki uku a kasar Masar

    A sanar Makokin kwanaki uku a kasar Masar

    Dec 12, 2016 05:20

    Shugaban kasar Masar ya sanar zaman makoki na uku, bayan harin ta'addancin da aka kai wata majami'a a birnin alkahira

  • Shugaban Kasar Slovenia Ya Fara Ziyarar Aiki Na Kwanaki Biyu A Nan Iran

    Shugaban Kasar Slovenia Ya Fara Ziyarar Aiki Na Kwanaki Biyu A Nan Iran

    Nov 22, 2016 17:48

    Shugaba Kasar Slovenia Borut Pahor ya fara ziyarar aiki na kwanaki biyu a nan Tehran

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS