Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

siriya

  • Syria: An Bude Bikin Baje Koli A Birnin Damascuss  Na Farko Bayan Shekaru Shida

    Syria: An Bude Bikin Baje Koli A Birnin Damascuss Na Farko Bayan Shekaru Shida

    Aug 18, 2017 02:10

    A jiya alhamis ne aka bude baje kolin wanda kasashe 43 na duniya suke halarta.

  • Dakarun IRGC Na Iran Sun Sanar Da Shirin Daukar Fansa Kan 'Yan

    Dakarun IRGC Na Iran Sun Sanar Da Shirin Daukar Fansa Kan 'Yan "Da'esh"

    Aug 17, 2017 01:08

    Kakakin dakarun kare juyin juya halin Musulunci na kasar Iran (IRGC) Birgediya Janar Ramazan Sharif ya bayyana cewar za su dau fansa kan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) sakamakon kisan gillan da suka yi wa daya daga cikin dakarun kare juyin da suka kama a kasar Siriya ta hanyar yi masa yankan rago.

  • Siriya Ta Zargi Amurka Da Kawayenta Da Taimakon 'Yan Ta'addan Kasar Da Muggan Makamai

    Siriya Ta Zargi Amurka Da Kawayenta Da Taimakon 'Yan Ta'addan Kasar Da Muggan Makamai

    Aug 17, 2017 01:07

    Kasar Siriya ta bayyana cewar Amurka, Birtaniyya da kawayensu suna goyon bayan 'yan ta'addan da suke yaki a kasar ta hanyar taimaka musu da sinadarori masu guba bugu da kari kan nau'oi daban-daban na makamai.

  • Kungiyoyin Siyasa A Masar Sun Bukaci Gwamnatin Kasar Da Ta Mayar Da Alakarta Da Siriya

    Kungiyoyin Siyasa A Masar Sun Bukaci Gwamnatin Kasar Da Ta Mayar Da Alakarta Da Siriya

    Aug 13, 2017 12:33

    Wasu kungiyoyi siyasa da na fararen hulan kasar Masar sun bukaci gwamnatin kasar da ta dawo da alakarta ta diplomasiyya da kasar Siriya.

  • Rikici Tsakanin 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa

    Rikici Tsakanin 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa

    Aug 12, 2017 07:33

    Harin kunan bakin wake da aka kai sansanin 'yan ta'addan Jaishul-Islam da ke cikin kasar Siriya kusa da kan iyaka da kasar Jordan ya lashe rayukan mutane akalla 23 tare da jikkatan wasu 12 na daban.

  • Kokarin Kasar Tunusiya Na Sake Maida Alakar Jakadanci Da Kasar Siriya

    Kokarin Kasar Tunusiya Na Sake Maida Alakar Jakadanci Da Kasar Siriya

    Aug 12, 2017 07:32

    Wata 'yan Majalisar Dokokin Kasar Tunusiya ta yi furuci da cewa: Matsin lambar kasashen waje ne ya hana hanzarta maida alakar jakadanci tsakanin kasashen Tunusiya da Siriya.

  • Syria: Fiye Da 'Yan Gudun Hijira 600,000 Ne Su ka Koma  Kasarsu

    Syria: Fiye Da 'Yan Gudun Hijira 600,000 Ne Su ka Koma Kasarsu

    Aug 12, 2017 04:49

    Hukumar da ke kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ce ta sanar da komawar fiye da 'yan kasar Syria 600,000 da su ke rayuwa a kasashen waje.

  • Siriya : Kawacen Da Amurka Ke Jagoranta Ya Kashe Fararen Hula 29 A Raqa

    Siriya : Kawacen Da Amurka Ke Jagoranta Ya Kashe Fararen Hula 29 A Raqa

    Aug 09, 2017 02:03

    Hare haren da kawancen kasa da kasa da Amurka ke jagoranta kan yaki da kungiyar IS na ci gaba da ritsawa da fararen hula a Siriya.

  • Kungiyoyin Tunusiya Sun Bukaci Gwamnati Da Al'ummar Kasarsu Da Su Goyi Bayan Siriya

    Kungiyoyin Tunusiya Sun Bukaci Gwamnati Da Al'ummar Kasarsu Da Su Goyi Bayan Siriya

    Aug 08, 2017 14:25

    Wakilan kungiyoyin kasar Tunusiya da suka ziyarci kasar Siriya sun bukaci gwamnatin Tunusiya da al'ummar kasar da su goyi bayan gwamnatin Siriya a yakin da take yi da kungiyoyin 'yan ta'addan kasa da kasa da aka jibge a cikin kasarta.

  • Iran Za ta ci Gaba Da Kasancewa Tare Da Kasar Syria.

    Iran Za ta ci Gaba Da Kasancewa Tare Da Kasar Syria.

    Aug 03, 2017 02:13

    Mai bada shawara ga shugaban majalisar shawarar musulunci ta Iran Amir Abdullahiyan ne bayyana haka a yayin ganawa da Pira ministan Syria a birnin Damascus.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS