-
Amurka Ta Kakabawa Wasu Mayan Jami'an Syria Takunkumi
Jan 12, 2017 13:52Karon farko, Amurka ta kakabawa wasu mayan jami'an gwamnatin Syria su 18 takunkumi saboda zargin da akeyi wa sojojin Syria na amfani da makamai masu guba.
-
Syria : Ana Ci gaba da Gwabza Fada Duk Da Yarjejeniyar Tsagaita Wuta
Jan 07, 2017 08:25Akalla mutane tara ne suka rasa rayukansu ciki har da fararen hula biyu a wani fada da aka gwabza a kusa da birnin Damascos.
-
Wani Bom Ya Tashe Ya Kuma Kashe Mutane Da Dama A Kusa Da Birnin Lantakia Na Kasar Siria
Jan 05, 2017 12:52Wata mota makare da boma bomai ta tarwatse a garin Jablah a lardin Lantakia daga yammacin kasar Siria a yau Alhamis, kuma ta yi sanadiyyar mutuwar mutane akalla 15 da kuma raunata wasu kimani 35.
-
Basshar Assad: Nasarar Da Syria Ta Samu, Saboda Goyon Bayan Iran Ne.
Jan 04, 2017 09:00Shugaban na Kasar Syria ya kara da cewa ba domin goyon bayan Iran ba, to da Syria ba ta samu nasarar da ta samu ba.
-
Wilayati: Iran Ba Za Ta Watsi Da Gwamnati Da Al'ummar Siriya Ba
Jan 04, 2017 02:23Babban mai ba wa Jagoran juyin juya halin Musulunci shawara kan harkokin kasashen waje, Dakta Ali Akbar Wilayati ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba za taba yin watsi da mutane da kuma gwamnatin kasar Siriya ba.
-
Ministan Harkokin Wajen Syria Na Gudanar Da Ziyarar Aiki A Tehran
Dec 31, 2016 18:02A yau ne ministan harkokin wajen kasar Syria Walid Mu'allim yake gudanar da wata ziyarar aiki a birnin Tehran, domin ganawa da manyan jami'an gwamnatin kasar Iran.
-
Ministan Harkokin Wajen Kasar Syria Ya Iso Iran Domin Fara Ziyarar Aiki
Dec 31, 2016 08:52Isowar Ministan Harkokin Wajen Syrai tare da Shugaban Hukumar Tsaron Kasa
-
An Gwabza Fada Kusa Da Damascus Duk Da Yarjejeniyar Tsagaita Wuta
Dec 30, 2016 13:21Hukumar kare hakkin bil adama ta kasa a Syria ta ce an gwabza fada tsakanin dakarun gwamnati da kuma 'yan tawaye masu dauke da makamai a kusa da birnin Damascus a wannan Juma'a.
-
Wani Jirgin Rasha Ya Bata Bayan Tashinsa Daga Birnin Sochi Zuwa Syria
Dec 25, 2016 02:23Rahotanni daga kasar Rasha na cewa wani jirgi mallakin ma'aikatar tsaron kasar ya bata a safiyar yau, bayan tashinsa daga birnin Sochi zuwa birnin Latakia na kasar Syria.
-
Syria: Mutanen Halab Sun yi Gagarumin Bikin Tsarkake Birninsu Daga 'yan Ta'adda.
Dec 23, 2016 02:19A jiya alhamis da dare mutane birnin Halab, ( Aleppo) sun gudanar da gagarumin biki na murnar ficewar ayarin karshe na 'yan ta'adda daga birninsu.