-
An Fara Kwashe 'Yan Adawa Masu Dauke Da Makami Daga Garin Darayya Na Siriya
Aug 26, 2016 12:31Rahotanni daga kasar Siriya sun bayyana cewar an fara aiwatar da wata yarjejeniya da aka cimma tsakanin gwamnatin kasar da 'yan tawaye masu dauke da makami a garin Darayya da ke kusa da birnin Damascus inda a yau ‘yan tawayen suka fara ficewa daga garin.
-
Sheikh Siddiqi: Saudiyya Da Kawayenta Sun Gaza Cimma Manufarsu A Siriya
Aug 26, 2016 12:29Wanda ya jagoranci sallar Juma'ar birnin Tehran ya bayyana cewar Saudiyya ta gaza wajen cimma manufarta na kifar da gwamnatin Siriya da kuma yadda ayyukan ta'addanci duk kuwa da irin kudi da farfagandar da ta yi amfani da su, yana mai cewa ko shakka babu sahyoniyawa da 'yan ta'adda za su sha kashi a kasar Siriyan.
-
Shamkhani: Hadin Gwiwan Iran, Rasha da Siriya Ya Hana Amurka Cimma Manufarta A Siriya
Aug 24, 2016 00:44Babban sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran Ali Shamkhani ya bayyana cewar hadin gwiwa da aiki tare dake gudana tsakanin kasashen Iran, Rasha da Siriya ya dakile kokarin Amurka na tabbatar da ikonta a kasar Siriya da kuma juya rikicin kasar Siriyan yadda ta ke so.
-
Jakadan Siriya A MDD Ya Zargi Kasar Amurka Da Kawayenta Da Ruruta Wutan Yaki A Cikin Kasarsa
Aug 23, 2016 01:26Jakadan Kasar Siriya a Majalisar Dikin Duniya ya bayyana cewa: Jiragen saman yakin Amurka suna ci gaba da kashe fararen hula a kasar Siriya musamman mata da kananan yara da sunan kai hare-hare kan 'yan ta'adda.
-
Hare-Haren Hadin Gwiwa Na Jiragen Yakin Rasha Da Syria Kan Sansanonin ISIS
Aug 19, 2016 01:19Jiragen yakin na kasashen Rasha da Syria sun kara tsananta hare-harensu an hadin gwiwa a kan sansanonin 'yan ta'addan takfiriyyah wahabiya na ISIS a sassa daban-daban na kasar ta Syria.
-
Kasar Rasha Ta Musanta Ikirarin Amurka Na Cewa Ta Karya Dokar Majalisar Dinkin Duniya
Aug 18, 2016 01:05Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta mayar da martani ga ikirarin kasar Amurka na cewa ta karya kudurin kwamitin tsaron MDD ta hanyar amfani da da filin jirgin saman kasar Iran wajen kai hari kan 'yan ta'addan kungiyar Da'esh (ISIS) a kasar Siriya tana mai kiran Amurkan da ta sake duba kudurin kwamitin tsaron.
-
Kyakkyawar Fatan Jakadan Kasar Siriya A Majalisar Dinkin Duniya Kan Mahukuntan Turkiyya
Aug 17, 2016 00:57Jakadan kasar Siriya a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana fatan ganin sabon kawancen kasashen Rasha, Iran da Turkiyya ya yi tasiri wajen canja bakar siyasar Turkiyya na goyon bayan ayyukan ta'addanci a kasar Siriya.
-
'Yan Ta'adda Sun ja Da Baya A Kundancin Gundumar Aleppo Da Ke Syria
Aug 15, 2016 08:55'Yna ta'addan Takfiriyyah sun ja baya a yankuna da dama da ke kudancin gundumar Aleppo da ke kasar Syria, sakamakon hare-hare da jiragen yakin kasar Syria suka kaddamar a kansu a cikin sa'oi 24 da suka gabata.
-
Siriya : 'Yan Ta'adan ISIS, Sunyi Awan Gaba Da Mutane 2,000 A Minbej
Aug 12, 2016 12:23Rahotanni daga Siriya na cewa 'yan ta'ada na ISIS sunyi garkuwa da fararen hula 2,000 kafin daga bisani suyi awan gaba dasu a lokacin da suke tserewa daga birnin Minbej dake arewacin kasar.
-
Yan Ta'adda Suna Ci Gaba Da Harba Makamai Masu Linzami Kan Gidajen Jama'a A Garin Halab Na Siriya
Aug 11, 2016 01:19Sakamakon hare-haren wuce gona da iri da gungun 'yan ta'adda suke ci gaba da kai wa kan gidajen fararen hula a garin Halab da ke arewacin kasar Siriya, mutane akalla 14 ne suka rasa rayukansu, wasu fiye da 30 kuma suka jikkata.