Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan

  • An Cimma Yarjejeniyar Tsaro Tsakanin Kasashen Libiya, Nijar, Sudan Da Chadi

    An Cimma Yarjejeniyar Tsaro Tsakanin Kasashen Libiya, Nijar, Sudan Da Chadi

    Jun 02, 2018 18:23

    Gwamnatin kasar Libiya ta sanar da sanya hannu kan yarjejjeniyar tsaro na kare iyakokin kasar da kasashen Nijar, Sudan da Chadi.

  • Shugaban Sudan Ya Bayyana Bacin Ransa Kan Mummuanan Halin Da Tattalin Arzikin Kasarsa Take Ciki

    Shugaban Sudan Ya Bayyana Bacin Ransa Kan Mummuanan Halin Da Tattalin Arzikin Kasarsa Take Ciki

    Jun 01, 2018 11:44

    Shugaban kasar Sudan Umar Hassan El-Bashir ya bayyana matukar bacin ransa kan mummanan halin tattalin arzikin da kasarsa take ciki duk tare da cewa an dauke mata wasu takunkuman tattalin arzikin da aka dora mata.

  • An Kaiwa  'Yan Gudun Hijra Hari A Darfur

    An Kaiwa 'Yan Gudun Hijra Hari A Darfur

    May 25, 2018 10:57

    An Kai hari kan sansanin 'yan gudun hijra uku a yankin Darfur na yammacin Sudan tare da kashe 'yan gudun hijra dake ciki da kuma jikkata wasu na daban.

  • Jami'an Tsaron Sudan Sun Hana Wata Tawagar 'Yan Jaridar Kasar Zuwa Taro Saudiyya

    Jami'an Tsaron Sudan Sun Hana Wata Tawagar 'Yan Jaridar Kasar Zuwa Taro Saudiyya

    May 22, 2018 19:18

    Cibiyar tsaron kasar Sudan ta hana wata tawagar 'yan jiridar kasar zuwa halattar zaman taro a kasar Saudiyya.

  • Gargadi Kan Yiyuwar Bullar Wani Sabon Rikici A Yankin Darfur Na Kasar Sudan

    Gargadi Kan Yiyuwar Bullar Wani Sabon Rikici A Yankin Darfur Na Kasar Sudan

    May 21, 2018 12:00

    Gamayyar rundunar wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da Kungiyar Tarayyar Afrika a kasar Sudan ta yi gargadi kan sake bullar wani sabon rikici a yankin Darfur na kasar Sudan.

  • Ma'aikatar Harkokin Wajen Sudan Ta Kirayi Jakadan Masar Domin Bayyana Masa Kokenta

    Ma'aikatar Harkokin Wajen Sudan Ta Kirayi Jakadan Masar Domin Bayyana Masa Kokenta

    May 20, 2018 12:14

    Ma'aikatar harkokin wajen Sudan ta kirayi jakadan Masar da ke kasarta domin bayyana masa rashin jin dadinta kan wani wasan kwaikwayo da za a nuna a wata tashar talabiji na kasar Masar.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Gabatar Da Tallafin Gaggawa Ga 'Yan Gudun Hijirar Sudan

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Gabatar Da Tallafin Gaggawa Ga 'Yan Gudun Hijirar Sudan

    May 17, 2018 11:48

    Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci karin tallafi domin agazawa 'yan gudun hijirar kasar Sudan sakamakon halin tsaka mai wuya da suke ciki.

  • Ana Ci Gaba Da Matsa Wa Gwamnatin Sudan Lambar Janye Sojojinta Daga Yemen

    Ana Ci Gaba Da Matsa Wa Gwamnatin Sudan Lambar Janye Sojojinta Daga Yemen

    May 17, 2018 05:37

    Sabuwar hadin gwuiwan jam'iyyun adawa a kasar Sudan karkashin jagorancin Ghazi Salahuddin, shugaban jam'iyyar adawa ta Reform Now movement ta bukaci gwamnatin kasar da janye sojojin daga Yemen da kuma dawo da su gida.

  • Ana Ci Gaba Da Takurawa Gwamnatin Kasar Sudan Don Ta Dawo Da Sojojin Kasar Daga Kasar Yemen

    Ana Ci Gaba Da Takurawa Gwamnatin Kasar Sudan Don Ta Dawo Da Sojojin Kasar Daga Kasar Yemen

    May 16, 2018 19:16

    Wata sabuwar gamayyar jam'iyyun siyasa ta kasar Sudan wacce ake kira "Gamayyar Hadin kan Kasa" ta bukaci gwamnatin kasar ta gaggauta dawoda sojojin kasar wadanda suke yaki a kasar Yemen.

  •  Korar 'Yan Gudun Hijira Sudan Daga Nijar, Rashin Imani Ne_Amnesty

    Korar 'Yan Gudun Hijira Sudan Daga Nijar, Rashin Imani Ne_Amnesty

    May 13, 2018 14:34

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa (Amnesty International), ta yi tir da matakin hukumomin Nijar na korar 'yan Sudan dake neman mafaka a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS