-
An Cimma Yarjejeniyar Tsaro Tsakanin Kasashen Libiya, Nijar, Sudan Da Chadi
Jun 02, 2018 18:23Gwamnatin kasar Libiya ta sanar da sanya hannu kan yarjejjeniyar tsaro na kare iyakokin kasar da kasashen Nijar, Sudan da Chadi.
-
Shugaban Sudan Ya Bayyana Bacin Ransa Kan Mummuanan Halin Da Tattalin Arzikin Kasarsa Take Ciki
Jun 01, 2018 11:44Shugaban kasar Sudan Umar Hassan El-Bashir ya bayyana matukar bacin ransa kan mummanan halin tattalin arzikin da kasarsa take ciki duk tare da cewa an dauke mata wasu takunkuman tattalin arzikin da aka dora mata.
-
An Kaiwa 'Yan Gudun Hijra Hari A Darfur
May 25, 2018 10:57An Kai hari kan sansanin 'yan gudun hijra uku a yankin Darfur na yammacin Sudan tare da kashe 'yan gudun hijra dake ciki da kuma jikkata wasu na daban.
-
Jami'an Tsaron Sudan Sun Hana Wata Tawagar 'Yan Jaridar Kasar Zuwa Taro Saudiyya
May 22, 2018 19:18Cibiyar tsaron kasar Sudan ta hana wata tawagar 'yan jiridar kasar zuwa halattar zaman taro a kasar Saudiyya.
-
Gargadi Kan Yiyuwar Bullar Wani Sabon Rikici A Yankin Darfur Na Kasar Sudan
May 21, 2018 12:00Gamayyar rundunar wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da Kungiyar Tarayyar Afrika a kasar Sudan ta yi gargadi kan sake bullar wani sabon rikici a yankin Darfur na kasar Sudan.
-
Ma'aikatar Harkokin Wajen Sudan Ta Kirayi Jakadan Masar Domin Bayyana Masa Kokenta
May 20, 2018 12:14Ma'aikatar harkokin wajen Sudan ta kirayi jakadan Masar da ke kasarta domin bayyana masa rashin jin dadinta kan wani wasan kwaikwayo da za a nuna a wata tashar talabiji na kasar Masar.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Gabatar Da Tallafin Gaggawa Ga 'Yan Gudun Hijirar Sudan
May 17, 2018 11:48Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci karin tallafi domin agazawa 'yan gudun hijirar kasar Sudan sakamakon halin tsaka mai wuya da suke ciki.
-
Ana Ci Gaba Da Matsa Wa Gwamnatin Sudan Lambar Janye Sojojinta Daga Yemen
May 17, 2018 05:37Sabuwar hadin gwuiwan jam'iyyun adawa a kasar Sudan karkashin jagorancin Ghazi Salahuddin, shugaban jam'iyyar adawa ta Reform Now movement ta bukaci gwamnatin kasar da janye sojojin daga Yemen da kuma dawo da su gida.
-
Ana Ci Gaba Da Takurawa Gwamnatin Kasar Sudan Don Ta Dawo Da Sojojin Kasar Daga Kasar Yemen
May 16, 2018 19:16Wata sabuwar gamayyar jam'iyyun siyasa ta kasar Sudan wacce ake kira "Gamayyar Hadin kan Kasa" ta bukaci gwamnatin kasar ta gaggauta dawoda sojojin kasar wadanda suke yaki a kasar Yemen.
-
Korar 'Yan Gudun Hijira Sudan Daga Nijar, Rashin Imani Ne_Amnesty
May 13, 2018 14:34Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa (Amnesty International), ta yi tir da matakin hukumomin Nijar na korar 'yan Sudan dake neman mafaka a kasar.