-
An Kashe Wani Jami'in Diplomasiyyar Nijeriya A Kasar Sudan
May 11, 2018 18:12Majiyoyin tsaron kasar Sudan sun bayyana cewar wasu mutane da ba a riga da an tantance su ba sun kashe wani jami'in diplomasiyyar Nijeriya a kasar ta Sudan a safiyar yau Alhamis.
-
Nijar Ta Tisa Keyar 'Yan Sudan 140 Zuwa Libiya
May 11, 2018 03:32Hukumomi a jihar Agadas dake arewacin jamhuriya Nijar, sun tisa keyar 'yan gundun hijira Sudan 140 zuwa yankin Madama a iyaka da Libiya, bisa dalilai na tsaro.
-
Gwamnatin Sudan Ta Ja Kunnen Wadanda Ba Su Mika Makamansu Ba A Yankunan Da Ake Fama Da Rikici
May 09, 2018 06:55Mataimakin shugaban kasar Sudan Hasbuh Muhammad Abdurrahma ne yi gargadin yana cewa hukuncin kisa yana jiran masu nuna adawa da shirin kwance damarar yakin
-
Saudia Zata Saka Kudade Masu Yawa A Sudan Don Sakawa Sojojinta Da Aka Kashe A Yemen
May 08, 2018 19:06Bayan da majalisar dokokin kasar Sudan ta bukaci gwamnacin kasar ta dawo da sojojinta da suke yaki a Yemen zuwa gida, kasar Saudia ta bada sanarwan kashe kudade masu yawa a kasar ta Sudan.
-
An Gagara Cimma Matsaya A Taron Magance Matsalar Madatsar Ruwan Kasar Ethiopia
May 08, 2018 11:12Ministan harkokin wajen kasar Masar ya bayyana cewar har ya zuwa yanzu dai an gagara cimma wani abin a zo a gani a taron tattaunawa tsakanin kasar Masar, Sudan da Ethiopia don magance rikicin da ya kunno kai a tsakaninsu dangane da madatsar ruwar da kasar Ethiopia take ginawa a kan Tekun Nilu.
-
Sudan : Tawagar AU Na Nazarin Yanayin Tsaro Da Na 'Yan Gudun Hijira
May 07, 2018 05:47Wata tawagar tarayyar Afrika AU, ta isa Sudan don nazarin ayyukan shirin wanzar da zaman lafiya da kuma halin da 'yan gudun hijira ke ciki a kasar.
-
Sudan:An Gabatar Da Shirin Karbar Makamai A Yankunan Da Ake Rikici
May 06, 2018 19:10Mataimakin shugaban kasar Sudan ya tabbatar da ci gaba da shirin karbar makamai domin tabbatar da tsaro da sulhu a cikin kasar baki daya.
-
Sudan Ta Sanar Da Rufe Wasu Ofisoshin Jakadancinta 13 A Kasashen Duniya
May 03, 2018 17:24Shugaban kasar Sudan, Omar Hasan al-Bashir ya ba da umurnin rufe wasu ofisoshin jakadancin kasar su 13 a wasu kasashe daban-daban na duniya a wani mataki na tsuke bakin aljihu da gwamnatin ta shigo da shi sakamakon matsalar tattalin arziki da kasar take fuskanta.
-
An Bukaci Gwamnatin Sudan Ta Janye Sojojinta Daga Kasar Yemen.
Apr 30, 2018 19:12'Yan Majalisar Kasar Sudan sun bukaci janye sojojin kasar cikin gaggawa daga kasar Yemen.
-
Shugaba Sudan Al-Bashir Ya Kori Ministan Harkokin Wajen Kasar
Apr 21, 2018 05:44Shugaban kasar Sudan Omar Hasan al-Bashir ya kori ministan harkokin wajen kasar Ibrahim Ghandour, a wani abin da ake gani ya samo asali ne saboda korafin da yayi kan rashin biyan jami'an diplomasiyyar kasar da suke waje albashi na watanni.