-
Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Yin Allawadai Da Gwamnati A Kasar Sudan
Dec 23, 2018 19:24Zanga-zangar yin allawadai da tsadar rayuwa a kasar Sudan ta ci gaba kwanaki biyar a jere a yankuna daban-daban na kasar.
-
Sudan: Masu Zanga-zanga Sun Kwace Iko Da Gundumar Nilul-Abyadh
Dec 23, 2018 06:46Kafar watsa labaru ta Alrakoba ta ce; Zanga-zangar da ake yi ta tilastawa gwamna jahar ta White Nile da iyalansa guduwa zuwa wani wuri da ba a san ko'ina ba ne
-
Zanga Zangar Sudan : Mutum 22 Suka Mutu, Inji Madugun 'Yan Adawa
Dec 22, 2018 14:28Madugun 'yan adawa a Sudan, Sadek al-Mahdi, ya bayyana cewa mutum 22 ne suka mutu a zanga zangar tsadar rayuwa data barke a baya bayan nan a wasu biranen kasar.
-
An Shelanta Dokar Ta Baci A Sudan Saboda Karin Tashe-Tashen Hankula
Dec 20, 2018 19:05Gwamnatin kasar Sudan ta shelanta doka ta baci a kasar a dai-dai lokacinda zanga-zanga ta masu korafi kan tsadar rayuwa wanda ya hada da na abinci da bukatun yau da kullum yake kara bazuwa a kasar.
-
Hatsarin helikofta Ya Yi Ajalin Manyan Jami'an Sudan 5
Dec 09, 2018 14:34Rahotanni daga Sudan na cewa wasu akalla manyan jami'an biyar ne na jihar Gedaref, suka gamu da ajalinsu a yayin wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu a gabashin kasar a iyaka da kasar Habasha.
-
Shugaban Kasar Sudan Ya jaddada Bukatar Samun Zaman Lafiya Da Sulhu A Nahiyar Afrika
Nov 21, 2018 12:10Shugaban kasar Sudan ya jaddada bukatar kasarsa ta ganin an samu wanzuwar zaman lafiya da sulhu a dukkanin kasashen nahiyar Afrika.
-
'Yan Adawar Sudan Sun Bukaci Gwamnati Tayi Aiki Da Dokokin Tsarin Milkin Kasar
Nov 20, 2018 11:46Shugaban gamyar jam'iyun 'yan adawar Sudan na Nida'u Sudan ya bukaci gwamnati da ta yi aiki da dokokin tsarin milkin kasar domin fidda kasar daga matsalar da take ciki.
-
An Kwato Mutane 84 Da Masu Fataucin Bil'adama Suka Yi Garkuwa Da Su A Sudan
Nov 19, 2018 05:08Jami'an kasar Sudan sun sanar da samun nasarar kwato wasu mutane 84 'yan kasashen waje ciki da har da mata 51 daga hannun 'yan wata kungiyar mai fataucin bil'adama a lardin Kassala da ke gabashin kasar.
-
Amurka Zata Janye Sudan Daga Jerin Kasashen Dake Goyan Bayan Ta'addanci
Nov 08, 2018 16:02Amurka ta ce a shirye take domin wajen aiwatar da shirin janye kasar Sudan daga cikin jerin kasashen dake goyan bayan ta'addanci.
-
Kasar Sudan Ta Yi Kakkausar Suka Kan Siyasar Shugaban Kasar Amurka Donald Trump
Nov 04, 2018 06:57Ma'aikatar harkokin wajen kasar Sudan ta yi Allah wadai da aniyar shugaban kasar Amurka Donald Trump na shirin sake kara wa'adin takunkumin da Amurka ta kakaba kan kasar ta Sudan.