-
MDD Ta Nemi Gurfanar Da Omar al-Bashir A Kotun ICC
Nov 03, 2018 06:28Kwamitin kare hakkin bil’adam na Majalisar Dinkin Duniya ya nemi a gurfanar da jami’an tsaron gwamnatin kasar Sudan da ke da hannu a rikicin kasar na tsakanin shekara 2014 zuwa 2016.
-
Allah Yayi Wa Tsohon Shugaban Kasar Sudan Rasuwa
Oct 19, 2018 10:19Rahotanni daga kasar Sudan sun bayyana cewar Allah Ya yi wa tsohon shugaban kasar, Janar Abdulrahman Suwar Al-Dahab rasuwa yana dan shekaru 83 a duniya.
-
Majalisar Dokokin Kasar Sudan Ta Kudu Ta Amince Da Yerjejeniyar Sulhu Da Yan Tawayen Kasar
Oct 19, 2018 06:43A jiya Alhamis ce majalisar dokokin kasar Sudan ta Kudu ta amince da yarjejeniyar sulhu wacce gwamnatin kasar ta cimma da yan tawaye kimanin wata guda da ya gabata.
-
An Tsawaita Aikin Dakarun MDD A Kan Iyakar Sudan Da Sudan Ta Kudu
Oct 12, 2018 11:46Komitin tsaro na MDD ya tsawaita aikin dakarun tabbatar da zaman lafiya a kan iyakokin kasashen Sudan da Sudan ta Kudu.
-
Sudan Ta Kara Rage Darajar Kudin Kasarta
Oct 08, 2018 07:14Gwamnatin kasar Sudan ta dauki matakin kara rage darajar kudin kasar, sakamakon matsalolin tattalin arziki da ake fuskanta a kasar.
-
Sudan: An Dakatar Da Zirga-zirgar Jiragen Sama A Khartum
Oct 04, 2018 08:03Wasu jiragen sama biyu ne su ka yi taho mu gama a filin saukar jirage na birnin Khartum wanda hakan ya kawo tsiko a zirga-zirgar jirage
-
Somaliya: An Kashe 'Yan Ta'addar Kungiyar al-Shabab Biyar
Oct 01, 2018 12:47Tashar talabiin din Skynews ta ambato kwamandan sojojin Somaliya Yufus Husain Usman na cewa;Sojojin wannan kasar sun kai farmaki a yankin Kismao inda su ka kwato wasu yankuna daga ikon kungiyar al-shabab.
-
An Gudanar Da Taron Sulhu Tsakanin Sudan Da Sudan Ta Kudu
Sep 23, 2018 06:44Kasashen Sudan da Sudan ta Kudu sun tattaunawa kan batun aiki tare na tabbatar da sulhu da kuma karfafa alaka tsakanin kasashen biyu
-
Wata Kafar Watsa Labaran Kasar Sudan Ta Yi Dirar Mikiya Kan Bakar Siyasar Amurka
Sep 22, 2018 11:46Wata kafar watsa labaran Sudan ta bayyana cewa: Barazanar da gwamnatin Amurka ta yi wa kotun kasa da kasa da ke shari'ar manyan laifuka a duniya lamari ne da ke fayyace Amurka a matsayar babbar mai take hakkin bil-Adama a duniya.
-
Sudan: Sojojin Sama Guda 2 Sun Mutu Bayan Faduwar Jirginsu A Ummu Durman
Sep 21, 2018 18:04Rundunar sojin kasar Sudan ta sanar da mutuwar wasu sojojin kasar guda biyu a sakamakon faduwar wani jirgin yaki da suke ciki.