Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan

  • MDD Ta Nemi Gurfanar Da Omar al-Bashir A Kotun ICC

    MDD Ta Nemi Gurfanar Da Omar al-Bashir A Kotun ICC

    Nov 03, 2018 06:28

    Kwamitin kare hakkin bil’adam na Majalisar Dinkin Duniya ya nemi a gurfanar da jami’an tsaron gwamnatin kasar Sudan da ke da hannu a rikicin kasar na tsakanin shekara 2014 zuwa 2016.

  • Allah Yayi Wa Tsohon Shugaban Kasar Sudan Rasuwa

    Allah Yayi Wa Tsohon Shugaban Kasar Sudan Rasuwa

    Oct 19, 2018 10:19

    Rahotanni daga kasar Sudan sun bayyana cewar Allah Ya yi wa tsohon shugaban kasar, Janar Abdulrahman Suwar Al-Dahab rasuwa yana dan shekaru 83 a duniya.

  • Majalisar Dokokin Kasar Sudan Ta Kudu Ta Amince Da Yerjejeniyar Sulhu Da Yan Tawayen Kasar

    Majalisar Dokokin Kasar Sudan Ta Kudu Ta Amince Da Yerjejeniyar Sulhu Da Yan Tawayen Kasar

    Oct 19, 2018 06:43

    A jiya Alhamis ce majalisar dokokin kasar Sudan ta Kudu ta amince da yarjejeniyar sulhu wacce gwamnatin kasar ta cimma da yan tawaye kimanin wata guda da ya gabata.

  • An Tsawaita Aikin Dakarun MDD A Kan Iyakar Sudan Da Sudan Ta Kudu

    An Tsawaita Aikin Dakarun MDD A Kan Iyakar Sudan Da Sudan Ta Kudu

    Oct 12, 2018 11:46

    Komitin tsaro na MDD ya tsawaita aikin dakarun tabbatar da zaman lafiya a kan iyakokin kasashen Sudan da Sudan ta Kudu.

  • Sudan Ta Kara Rage Darajar Kudin Kasarta

    Sudan Ta Kara Rage Darajar Kudin Kasarta

    Oct 08, 2018 07:14

    Gwamnatin kasar Sudan ta dauki matakin kara rage darajar kudin kasar, sakamakon matsalolin tattalin arziki da ake fuskanta a kasar.

  • Sudan: An Dakatar Da Zirga-zirgar Jiragen Sama A Khartum

    Sudan: An Dakatar Da Zirga-zirgar Jiragen Sama A Khartum

    Oct 04, 2018 08:03

    Wasu jiragen sama biyu ne su ka yi taho mu gama a filin saukar jirage na birnin Khartum wanda hakan ya kawo tsiko a zirga-zirgar jirage

  • Somaliya: An Kashe 'Yan Ta'addar Kungiyar al-Shabab Biyar

    Somaliya: An Kashe 'Yan Ta'addar Kungiyar al-Shabab Biyar

    Oct 01, 2018 12:47

    Tashar talabiin din Skynews ta ambato kwamandan sojojin Somaliya Yufus Husain Usman na cewa;Sojojin wannan kasar sun kai farmaki a yankin Kismao inda su ka kwato wasu yankuna daga ikon kungiyar al-shabab.

  • An Gudanar Da Taron Sulhu Tsakanin Sudan Da Sudan Ta Kudu

    An Gudanar Da Taron Sulhu Tsakanin Sudan Da Sudan Ta Kudu

    Sep 23, 2018 06:44

    Kasashen Sudan da Sudan ta Kudu sun tattaunawa kan batun aiki tare na tabbatar da sulhu da kuma karfafa alaka tsakanin kasashen biyu

  • Wata Kafar Watsa Labaran Kasar Sudan Ta Yi Dirar Mikiya Kan Bakar Siyasar Amurka

    Wata Kafar Watsa Labaran Kasar Sudan Ta Yi Dirar Mikiya Kan Bakar Siyasar Amurka

    Sep 22, 2018 11:46

    Wata kafar watsa labaran Sudan ta bayyana cewa: Barazanar da gwamnatin Amurka ta yi wa kotun kasa da kasa da ke shari'ar manyan laifuka a duniya lamari ne da ke fayyace Amurka a matsayar babbar mai take hakkin bil-Adama a duniya.

  • Sudan: Sojojin Sama Guda 2 Sun Mutu Bayan Faduwar Jirginsu A Ummu Durman

    Sudan: Sojojin Sama Guda 2 Sun Mutu Bayan Faduwar Jirginsu A Ummu Durman

    Sep 21, 2018 18:04

    Rundunar sojin kasar Sudan ta sanar da mutuwar wasu sojojin kasar guda biyu a sakamakon faduwar wani jirgin yaki da suke ciki.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS