-
Sabuwar Gwamnatin Kasar Sudan Ta Yi Rantsuwar Kama Aiki
Sep 18, 2018 08:15Sabuwar gwamnatin kasar Sudan karkashin firaiminista Mutaz Musa Abdullahi ta yi rantsuwar kama aiki, a dai-dai lokacinda kasar take cikin tsananin matsalolin tattalin arziki.
-
Sabuwar Gwamnatin Sudan Ta Yi Rantsuwar Kama Aiki
Sep 17, 2018 07:49Sabuwar gwamnatin Sudan ta yi rantsuwar kama aiki da nufin fuskantar tarin matsaloli da suke ci gaba da addabar kasar musamman matsalar tattalin arziki.
-
An Kafa Sabuwar Gwamnati A Kasar Sudan
Sep 14, 2018 13:00Mataimakin Shugaban kasar Sudan ya sanar da kafa sabuwar gwamnatin hadin kan kasa mai kumshe da ministoci 21 da mashawartan ministoci 27 a kasar
-
Kasashen Masar Da Sudan Sun Cimma Wata Yarjejeniya Kan Matsalar Teku Da Ke Tsakaninsu
Aug 31, 2018 12:45Kasashen Masar da Sudan sun cimma wata muhimmiyar yarjejeniya kan sabanin da ke tsakaninsu dangane da ruwan tekun maliya da ya ratsa kasashensu.
-
Wasu Sojojin Gwamnatin Sudan Da Suke Yaki A Yamen Sun Fara Barin Kasar
Aug 27, 2018 12:26Wasu daga cikin sojojin Sudan da suke yaki karkashin rundunar kawancen Saudiyya a kasar Yamen sun fara komawa gida sakamakon matsin lamba da suke fuskanta.
-
Sudan: Al-Bashar Ya Yi Alkawarin Kawo Gyara A Tattalin Arzikin Kasar
Aug 23, 2018 11:59Shugaba Omar Al-Bashir na kasar Sudan ya yi da'awar cewa rage jami'an Diplamasiyar kasar da ya yi a kasashen waje zai taimaka wajen rage kudaden da kasar ke kashewa.
-
Al'ummar Sudan Tana Ci Gaba Da Nuna Rashin Amincewa Da Tura Sojojin Kasar Zuwa Yamen
Aug 18, 2018 19:10Al'ummar Sudan tana ci gaba da sanya matakin matsin lamba kan gwamnatin kasar kan daukan matakin janye sojojin kasar daga rundunar kawancen Saudiyya da ke yaki a kasar Yamen.
-
Kashi 92% Na Mutanen Sudan Basa Goyon Bayan Shugabancin Al-Bashir.
Aug 18, 2018 06:29A wani zaben jin ra'ayin da aka gudanar a kasar sudan sakamakon ya nuna cewa kashi 92% na mutanen kasar basa goyon bayan shugaba Umar Hassan Al-Bashir ya sake tsayawa takarar shugabancin kasar a zaben shekara ta 2020.
-
Kasashen Sudan Da Habasha Za Su Girke Sojojin Hadin Gwiwa Akan Iyakokinsu
Aug 17, 2018 19:03Babban hafasan hafsoshin sojojin Sudan Kamal Abdul Ma'aruf ne ya sanar da haka a yayin ganawa da takwaransa na kasar Habasha Ma'ara Makonan
-
Adadin 'Yan Tawayen Darfur na Sudan Na Karuwa A kasar Libya
Aug 16, 2018 18:03A wani rahoton da majalisar dinkin duniya ta fitar, an bayyana cewa mayakan 'yan tawayen yankin darfur na kasar Sudan na karuwa a kasar Libya.