Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan

  • Yan Tawayen Darfur Na Kasar Sudan Suna Kara Samun Karfi A Kasar Libya

    Yan Tawayen Darfur Na Kasar Sudan Suna Kara Samun Karfi A Kasar Libya

    Aug 16, 2018 12:17

    Majalisar dinkin duniya ta bada sanarwan cewa yan tawayen yankin Darfur na kasar Sudan suna shirin sake tada yaki a yankin bayan sun maido da karfinsu a kasar Libya.

  • Shugaban Kasar Masar Ya Gana Da Takwaransa Na Sudan A Kharthum

    Shugaban Kasar Masar Ya Gana Da Takwaransa Na Sudan A Kharthum

    Jul 20, 2018 06:30

    Shugaban kasar Masar Abdulfattah Assisi ya kai ziyarar aiki zuwa birnin Khartun na kasar Sudan a jiya Alhamis ya kuma gana da tokoransa na kasar ta Sudan Umar Hassan Al-Bashir.

  • Sudan Ta Kudu Za Ta Sanya Hannu Kan Yarjejjeniyar Raba Mikami Da bangaren 'Yan Tawaye.

    Sudan Ta Kudu Za Ta Sanya Hannu Kan Yarjejjeniyar Raba Mikami Da bangaren 'Yan Tawaye.

    Jul 18, 2018 18:14

    Ma'aikatar harakokin wajen Sudan ta sanar da cewa gwamnatin Sudan ta kudu da bangaren 'yan tawayen kasar sun cimma matsaya na raba mikami a tsakaninsu.

  • An Ceto Mutane Da Dama Daga Hanun Masu Fataucin Mutane A Sudan

    An Ceto Mutane Da Dama Daga Hanun Masu Fataucin Mutane A Sudan

    Jul 16, 2018 18:12

    Hukumomin Kasar Sudan sun sanar da kwato Mutane kimanin 140 daga hanun masu fataucin mutane zuwa kasashen Turai.

  • An Tsawaita Wa'adin Tawagar Sulhu Ta MDD A Sudan

    An Tsawaita Wa'adin Tawagar Sulhu Ta MDD A Sudan

    Jul 14, 2018 12:30

    Kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya kara wa'adin aikin dakarun majalisar dinkin duniya na kungiyar tarayyar Afrika a kasar Sudan.

  • Sudan Ta Kira Jakadan Kungiyar Tarayyar Turai

    Sudan Ta Kira Jakadan Kungiyar Tarayyar Turai

    Jul 12, 2018 11:45

    Bayan watsa wani bayyani na kungiyar tarayyar Turai game da wajibci kame shugaban kasar Sudan, Ma'aikatar harakokin wajen kasar ta kira jakadan Kungiyar tarayyar Turai dake birnin Khartoum.

  • Sudan Ta Nada Tsohon Shugaban Hukumar Leken Asirin Kasar A Matsayin Jakadanta A Amurka

    Sudan Ta Nada Tsohon Shugaban Hukumar Leken Asirin Kasar A Matsayin Jakadanta A Amurka

    Jul 11, 2018 06:58

    Shugaban kasar Sudan Umar Hassan Al-Bashir ya nada tsohon shugaban hukumar leken asirin kasar Mohammad Ataa a matsayin jakadan kasar a kasar Amurka.

  • Sudan Ta Nada Tsohon Jami'in Leken Asirinta A Matsayin Mai Kula Da Ofishin Jakadancinta A Amurka

    Sudan Ta Nada Tsohon Jami'in Leken Asirinta A Matsayin Mai Kula Da Ofishin Jakadancinta A Amurka

    Jul 09, 2018 18:19

    Shugaban Sudan ya nada tsohon babban jami'in hukumar leken asirin kasar a matsayin mai kula da ofishin jakadancin Sudan a kasar Amurka.

  • Sudan Ta Musunta Bayanin Amurka Na Cewa Akwai Barazanar Tsaro A kasar

    Sudan Ta Musunta Bayanin Amurka Na Cewa Akwai Barazanar Tsaro A kasar

    Jul 04, 2018 21:20

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Sudan ta nuna rashin jin dadi dangane da wani bayani da ofishin jakadancin Amurk a Khartum ya bayar, da ke kiran Amurkawa da su yi taka tsantsan danagen ad zuwa wasu yankunan kasar ta Sudan, saboda dalilai na tsaro.

  • Al'ummar Sudan Tana Ci Gaba Da Nuna Rashin Amincewa Da Yaki Kan Kasar Yamen

    Al'ummar Sudan Tana Ci Gaba Da Nuna Rashin Amincewa Da Yaki Kan Kasar Yamen

    Jul 02, 2018 19:00

    Wani dan adawar Sudan ya bayyana cewa: Mahukuntan Saudiyya sun yi amfani da salon makircin siyasa ne wajen ci gaba da jan hankalin gwamnatin Sudan kan barin sojojinta a cikin rundunar kawancen Saudiyya da take yaki a kasar Yamen.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS