Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan

  • Watan Kotun Daukaka Kara A Amurka Zata Saurari Daukaka Kasar Sudan Kan Tarar Harin Bom Na Shekara Ta 2000

    Watan Kotun Daukaka Kara A Amurka Zata Saurari Daukaka Kasar Sudan Kan Tarar Harin Bom Na Shekara Ta 2000

    Jun 25, 2018 19:15

    Wata kotun daukaka kara a kasar Amurka ta amince ta saurari daukaka karar gwamnatin Sudan kan hukuncin biyan diya na Dalar Amurka Miliyon $314.07 sanadiyyar harin bom da aka kaiwa jirgin ruwan yakin Amurka a kasar Yemen a shekara ta 2000.

  • Sudan Ta Kudu : Mashar Da Kiir Zasu Gana A Khartum

    Sudan Ta Kudu : Mashar Da Kiir Zasu Gana A Khartum

    Jun 25, 2018 10:36

    Jagoran 'yan adawa a Sudan ta kudu, Riek Mashar, ya isa a birnin Khartoum na Sudan inda yau Litini zai fara wata tattaunawa da shugaba, Salva Kiir na Sudan ta Kudu, kan batutuwan da bangarorin biyu ke takkadama da juna akansu da suka hada da mulki da kuma tsaro.

  • Sudan Ta Soki Kotun Kasa Da Kasa Ta Manyan Laifuka

    Sudan Ta Soki Kotun Kasa Da Kasa Ta Manyan Laifuka

    Jun 25, 2018 08:05

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Sudan ta ce; Babu wani sakamako da ya fito daga kwamitin tsaro na MDD Akan rahoton kotun manyan laifuka ta kasa da ka dangane da yankin Darfur,

  • MDD: Ana Samun Cikas Wajen Ayyukan Agaji A Yankin Darfur Na Sudan

    MDD: Ana Samun Cikas Wajen Ayyukan Agaji A Yankin Darfur Na Sudan

    Jun 23, 2018 09:12

    Majalisar dinkin duniya ta nuna damuwa kan matsalolin da ake samu wajen gudanar da ayyukan agaji a yankin Darfur da ke yammacin kasar Sudan.

  • Za A Gudanar Da Zaman Tattaunawar Sulhun Sudan Ta Kudu Tsakanin Kiir Da Macher A Sudan

    Za A Gudanar Da Zaman Tattaunawar Sulhun Sudan Ta Kudu Tsakanin Kiir Da Macher A Sudan

    Jun 22, 2018 18:15

    Gwamnatin kasar Sudan ta sanar da cewa a mako mai zuwa din nan za a gudanar da wani sabon zagayen tattaunawar sulhun kasar Sudan ta Kudu tsakanin shugaban kasar Salva Kiir da madugun 'yan tawaye Riek Machar a birnin Khartoum, babban birnin kasar ta Sudan.

  • An  Gargadi HKI Kan Shiga Rikicin Yankin Darfur Na Sudan

    An Gargadi HKI Kan Shiga Rikicin Yankin Darfur Na Sudan

    Jun 16, 2018 19:04

    Jam'iya mai milki ta kasar Sudan ta gargadi yahudawan sahayuwa da samar rashin tsaron a yankin Darfur.

  • AU Na Maraba Da Bukatar Sudan Ta Karbar Bakuncin Taron Sulhun Sudan Ta Kudu

    AU Na Maraba Da Bukatar Sudan Ta Karbar Bakuncin Taron Sulhun Sudan Ta Kudu

    Jun 13, 2018 15:14

    Tarayyar Afrika AU, ta yi maraba da bukatar da Sudan ta gabatar, ta neman karbar bakuncin taro tsakanin shugaban Sudan ta Kudu Salva Kirr da shugaban 'yan adawa na kasar Reik Machar.

  • Wasu Mutane Da Yawa Sun Mutu Sakamakon Rikicin Da Ya Barke A Yankin Darfur

    Wasu Mutane Da Yawa Sun Mutu Sakamakon Rikicin Da Ya Barke A Yankin Darfur

    Jun 13, 2018 05:28

    Wasu majiyoyin labarai na kasar Sudan sun bayyana cewar wasu mutane masu yawa sun mutu wasu da dama kuma sun gudu daga muhallinsu sakamakon rikicin da ya barke tsakanin sojojin gwamnati da na masu adawa da gwamnatin a yankin Darfur da ke yammacin kasar ta Sudan.

  • Kira Ga Gwamnatin Sudan Kan Hanzarta Ficewa Daga Rundunar Hadin Guiwar Saudiyya

    Kira Ga Gwamnatin Sudan Kan Hanzarta Ficewa Daga Rundunar Hadin Guiwar Saudiyya

    Jun 11, 2018 12:09

    Babban sakataren Jam'iyyar Popular Congress Party ta kasar Sudan ya jaddada yin kira ga gwamnatin Sudan kan hanzarta ficewa daga cikin rundunar hadin gwiwar Saudiyya da take yaki a kasar Yamen.

  • Gwamnatin Sudan Ta Yi Watsi Da Yarjejeniyar Tsaro Tsakaninta Da Kasar Koriya Ta Arewa

    Gwamnatin Sudan Ta Yi Watsi Da Yarjejeniyar Tsaro Tsakaninta Da Kasar Koriya Ta Arewa

    Jun 06, 2018 19:06

    Gwamnatin kasar Sudan ta bada sanarwan cewa ta yi watsi da dukkan yerjeniyoyin tsaro tsakaninta da kasar Korea ta Arewa

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS