Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Sudan ta kudu

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Ci Gaba Da Watsuwar Cutar Kwalara A Sudan Ta Kudu

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Ci Gaba Da Watsuwar Cutar Kwalara A Sudan Ta Kudu

    Nov 09, 2016 02:20

    Hukumar Kula da Kiwon Lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: Mutane kimanin dubu uku ne suka kamu da cutar kwalara a sassa daban daban na kasar Sudan ta Kudu.

  • An kai hari kan wasan kallon kafa a Sudan ta kudu

    An kai hari kan wasan kallon kafa a Sudan ta kudu

    Nov 07, 2016 07:34

    Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan yan wasan kollon kafa a kasar Sudan ta kudu.

  • Hukumar Abinci Ta Duniya  Ta Isar Da Kayakin Abinci Zuwa Ga Mabukata A Sudan Ta Kudu

    Hukumar Abinci Ta Duniya Ta Isar Da Kayakin Abinci Zuwa Ga Mabukata A Sudan Ta Kudu

    Nov 06, 2016 04:16

    A jiyar Asabar ne hukumar abinci ta duniya ta bada rahoton cewa ta isar da abinci ga mabukta a sudan ta kudu.

  • Hukumar Abinci Ta Duniya  Ta Isar Da Kayan Abinci Zuwa Ga Mabukata A Sudan Ta Kudu

    Hukumar Abinci Ta Duniya Ta Isar Da Kayan Abinci Zuwa Ga Mabukata A Sudan Ta Kudu

    Nov 06, 2016 04:05

    A jiyar Asabar ne hukumar abinci ta duniya ta bada rahoton cewa ta isar da abinci ga mabukta a sudan ta kudu.

  • MDD Ta Kori kwamandan Rundunar Tabbatar  Da Zaman Lafiya Na Sudan Ta  Kudu Saboda Sakaci

    MDD Ta Kori kwamandan Rundunar Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sudan Ta Kudu Saboda Sakaci

    Nov 02, 2016 13:45

    Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki-Moon ya kori kwamandan rundunar wanzar da zaman lafiya na majalisar a Sudan ta Kudu (UNMISS) bayan wani rahoton da ya nuna cewar rundunar ta nuna gazawa wajen kare lafiyar fararen hula a rikicin da ya barke a birnin Juba, babban birnin kasar Sudan ta Kudun.

  • An kori kwamandan dakarun wanzar da zaman Lafiya a Sudan ta Kudu.

    An kori kwamandan dakarun wanzar da zaman Lafiya a Sudan ta Kudu.

    Nov 02, 2016 02:08

    Bayan watsa rahoton kazawar da Dakarun wanzan lafiya na MDD suka yi wajen kare rayukan fararen hula a kasar Sudan ta Kudu, Sakatare janar na Majalisar Banki Moon ya sauke babban kwamandan dakarun wanzar da zaman lafiya a kasar

  • Fira Ministan Habasha Ya Bukaci Shawo Kan Matsalolin Tsaro A Yankin Gabashin Afrika

    Fira Ministan Habasha Ya Bukaci Shawo Kan Matsalolin Tsaro A Yankin Gabashin Afrika

    Oct 29, 2016 06:44

    Fira ministan kasar Habasha ya bukaci daukan tsauraran matakai da nufin shawo kan matsalolin tsaro da suke barazana ga zaman lafiyar yankin gabashin Afrika.

  • Sugaban Kasar Sudan Ta Kudu Yace Zai Yi Maganin Wadanda Suke Tada Hankali Saboda Kabilanci A Kasar

    Sugaban Kasar Sudan Ta Kudu Yace Zai Yi Maganin Wadanda Suke Tada Hankali Saboda Kabilanci A Kasar

    Oct 24, 2016 02:08

    Shugaban kasar Sudan Ta Kudu Silva Kiir ya bayyana cewa zai yi maganin kungiyoyin da suke tada hankali a kasar da sunan addini.

  • Rikicin Kasar Sudan Ta Kudu Yana Ci Gaba Lashe Rayukan Fararen Hula

    Rikicin Kasar Sudan Ta Kudu Yana Ci Gaba Lashe Rayukan Fararen Hula

    Oct 21, 2016 01:03

    Mahukuntan Sudan ta Kudu sun sanar da gano gawawwakin fararen hula goma sha biyar a gundumar Mangalla da ke arewa maso gabashin birnin Juba fadar mulkin kasar.

  • Mutane 56 Sun Mutu Sakamakon Barkewar Wani Sabon Rikici A Sudan Ta Kudu

    Mutane 56 Sun Mutu Sakamakon Barkewar Wani Sabon Rikici A Sudan Ta Kudu

    Oct 17, 2016 02:21

    Rahotanni daga kasar Sudan ta Kudu sun bayyana cewar wani adadi mai yawa na mutanen kasar sun rasa rayukansu sakamakon wani musayen wuta da ya faru tsakanin sojojin gwamnati da na 'yan tawaye a kusa da garin Malakal lokacin da 'yan tawayen suka yi kokarin kwace garin.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS