-
Rashin Tsaro Ya Tagayyara Tattalin Arzikin Sudan Ta Kudu
Oct 15, 2016 13:27Sakamakon sake komawa fada tsakanin dakarun gwamnati da na 'yan tawaye a Sudan ta kudu, tattalin arzikin kasar ya kara shiga cikin wani mawuyacin hali.
-
Mutane Akalla 60 Ne Suka Rasa Rayukansu A Cikin Mako Guda A Sudan Ta Kudu
Oct 15, 2016 02:50Rundunar sojin Sudan ta Kudu ta sanar da cewa: Dauki ba dadi tsakanin sojojin gwamnatin kasar da 'yan tawaye ya lashe rayukan mutane akalla 60 a sassa daban daban na kasar.
-
Ficewar Madugun 'yan tawayen Sudan ta kudu daga kasar Sudan
Oct 12, 2016 07:02Shugaban 'yan tawayen sudan ta kudu dake samu mafaka a kasar Sudan tun bayan rikicin baya-bayan nan na birnin Juba ya bar birnin Khartum zuwa kasar Afirka ta kudu.
-
Gwamnatin Kasar China Ta Musanta Zargin Cewa Sojojinta Sun Bar Wurarensu A Kasar Sudan Ta Kudu
Oct 11, 2016 06:30Ma'aikatar tsaron kasar China ta musanta zargin cewa sojojinta da suke aiki da rundunar majalisar dinkin duniya ta UNIMISS a Sudan ta kudu sun bar waurernsu na kare fararen hula a birnin Juba a cikin watan Yulin da ya gabata.
-
Ban Ki Moon Ya Zargi Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da Gazawa A Kokarin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Kasar
Oct 11, 2016 01:57Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya (MDD) Ban Ki-moon ya ce har ya zuwa yanzu dai gwamantin kasar Sudan ta Kudu ta gagara cika alkawarin da ta yi na bari a tura karin sojojin tabbatar da zaman lafiya na majalisar a kasar don gujewa shirin da ake yi na kakaba mata takunkumin sayen makamai.
-
'Yan tawayen Kasar Sudan Ta Kudu Sun Kashe Mutane Da Dama
Oct 10, 2016 15:38Mutane Da Dama Sun Mutu Saboda Harin 'Yan ta'adda.
-
Yan Tawayen Sudan ta Kudu Suna Ci Gaba Da Yin Kawanya Wa Jihar Yei
Oct 09, 2016 02:50Ana ci gaba da gumurzu tsakanin sojojin gwamnatin Sudan ta Kudu da 'yan tawayen kasar a jihar Yei da ke shiyar kudu maso yammacin kasar Sudan ta Kudu.
-
Sudan Ta Kudu : Dakarun MDD Basu Kare Fararen Hula Ba
Oct 06, 2016 02:24Kungiyar (CIVIC) dake fafatukar ganin an kare fararen hula a lokacin rikice-rikice, ta soki lamarin dakarun MDD a Sudan ta Kudu wanda ta ce basu kare fararen hula ba a lokacin da rikici ya barke tsakanin sojoji da 'yan tawaye a birnin Juba.
-
Dauki Ba Dadi Tsakanin Sojojin Gwamnatin Sudan Ta Kudu Da 'Yan Tawayen Kasar
Oct 05, 2016 02:17Ana ci gaba da gumurzu tsakanin sojojin gwamnatin Sudan ta Kudu da 'yan tawayen kasar a yankunan jihar Equatoria ta Tsakiya a yankin kudu maso yammacin kasar.
-
Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Akalla 9 A Sudan Ta Kudu
Oct 02, 2016 07:50Wasu mutane dauke da makami da har yanzu ba a gane ko su wane ne ba sun kai wani mummunan hari ga wasu matafiya a Kudancin garin Juba babban birnin kasar Sudan ta Kudu inda wasu rahotannin suka ce sun kashe da kuma raunana wasu daga cikinsu.