-
Sudan Ta Kudu Ta Amince Da Girke Dakarun Afirka A cikinta.
Oct 02, 2016 03:09Gwamnatin Kasar Sudan Ta Kudu Ta Yarda Da Shawarar Majalisar Dinkin Duniya Ta Girke Sojojin Nahiyar Afirka A cikinta
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Matsalar Yunwa A Sudan Ta Kudu
Oct 01, 2016 02:08Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan matsalar yunwa da ke barazana ga dubban mutane a kasar Sudan ta Kudu sakamakon rikicin baya-bayan nan da ya sake kunno kai a kasar.
-
Shelanta yaki kan Gwamnatin Sudan ta Kudu.
Sep 27, 2016 02:30Tsohon mataimakin Shugaban kasar Sudan ta Kudu ya shelanta yaki da Gwamnati.
-
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Sudan Ta Kudu Ya Kira Yaki Don Kwato Kasarsa
Sep 26, 2016 01:20Tsohon mataimakin shugaban kasar Sudan ta Kudu kuma shugaban yan tawayen kasar yace za'a kawo karshen tsagaita bude wuta tare da gwamnatin kasar.
-
Madugun 'yan tawayen Sudan ta kudu ya shelanta yaki a kasar
Sep 25, 2016 14:52Tsohon mataimakin Shugaban kasar Sudan ta kudu ya ce yarjejjeniyar sulhun da suka cimma da Gwamnati ba ta da wani tasiri.
-
Sudan Ta Kudu Ta Bayyana Damuwarta Kan Shirin Kakaba Mata Takunkumin Makamai
Sep 24, 2016 07:45Sabon mataimakin shugaban kasar Sudan ta Kudu ya bayyana damuwar kasarsa kan shirin kakaba mata takunkumin sayar da makamai.
-
Kasar Ethiopia Ta Ki Karbar Madugun 'Yan Tawayen Sudan Ta Kudu Riek Machar
Sep 23, 2016 14:12Gwamnatin kasar Habasha (Ethiopia) ta ce ba za ta amince tsohon mataimakin shugaban kasar Sudan ta Kudu kuma madugun 'yan tawayen kasar Riek Machar ya zauna a kasar na tsawon lokaci ba, don kuwa ba za ta taba amincewa da mutumin da ke jagorantar masu dauke da makami a kasar ba.
-
Akwai Fatan Za'a Sami Tabbataccen Zaman Lafiya A Sudan Ta Kudu
Sep 22, 2016 04:14Gwamnatin Sudan ta Kudu ta bayyana cewa akwai fatan za'a sami tabbataccen zaman lafiya idan an aiwatar da yerjejeniyar da aka cimma tsakaninta da banagren yan tawaye.
-
Sudan Ta Yi Barazanar Rufe Kan Iyakokinta Da Sudan Ta Kudu
Sep 19, 2016 06:54Gwamnatin Sudan ta yi barazanar rufe kan iyakanta da kasar Sudan ta Kudu cikin kwanaki masu zuwa matukar dai makwabciyar nata ba ta kori kungiyoyi masu dauke da makamai da suke cikin kasar ba.
-
Gwamnatin Sudan Ta Kudu Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Aka Mata
Sep 15, 2016 01:23Gwamnatin Sudan Ta Kudu ta yi watsi da wani rahoton da wani mai kare hakkokin bil'adaman dan’adam nan George Clooney, ya fitar inda ya zargi gwamnati da ‘yan tawayen kasar da cin hanci da rashawa da kuma amfani da yaki da rikicin da ke faruwa a kasar don azurta kansu.