-
Iraki : Hare-hare IS Sun Yi Ajalin Mutum A Kalla 52
Sep 14, 2017 16:03Kungiyar 'yan ta'adda ta IS ko kuma Da'esh ta dauki alhakin kai jerin hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane a kalla 52 a kusancin Bagadaza babban birnin kasar.
-
Ran Gadin Shugaban Kasar Mali A Yankin Sahel Kan Yaki Da Ta'addanci
Sep 14, 2017 05:54A ziyara da ya kai kasashen Nijar da Chadi shugaba Ibrahim Bubakar Keita na Mali ya jaddada wajabcin kafa rundinar hadin gwiwa ta kasashen yankin Sahel don yaki da ta'addanci.
-
IS Ta Dauki Alhakin Harin Da Ya Yi Ajalin Mutum 18 A Masar
Sep 12, 2017 05:49Kungiyar 'yan ta'adda ta (IS) ko kuma Da'esh ta dauki alhakin harin da ya yi sanadin mutuwar mutane 18 a yankin Sina na kasar Masar.
-
'Yan Sandan Spain Da Moroko Sun Kama Wasu Manyan 'Yan Ta'adda
Sep 06, 2017 11:08'Yan sandan kasashen Spain da Moroko sun yi awun gaba da wasu 'yan Moroko su biyar da wani dan Spain guda da ake zargi da kasantuwa cikin 'yan kungiyar ta'addancin da suke kashe mutane da kuma sare kansu.
-
Dakarun Iraki Na Ci gaba da Yakar 'Yan Ta'addan IS
Aug 21, 2017 11:16Sojojin Iraki sun kusanto yankin Tal Afar a ci gaba da farmakin da suka kaddamar domin kwato yankunan karshe dake hannun 'yan ta'addan Da'esh.
-
Zarif: Babu Ruwan Musulunci Da Ayyukan Ta'addanci Da Ake Yi Da Sunansa
Aug 19, 2017 16:36Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar babu ruwan Musulunci da ayyukan ta'addancin da ake aikatawa da sunansa.
-
Spaniya : Ana Ci gaba da Farautar Wani Maharin Barcelona
Aug 18, 2017 10:44'Yan sanda a Spaniya na ci gaba da farautar wani mutum bayan harin da ya yi sanadin mutuwar mutane 13 da kuma raunana wasu sama da dari a birnin Barcelona.
-
An Halaka Wani Sojan Amurka A Afganistan
Aug 17, 2017 08:59Rundinar sojin Amurka a Afgnistan ta ce an kashe wani sajan ta a yakin da take da kungiyar 'yan ta'adda ta IS a yankin.
-
Harin Ta'addanci A Kasar Burkina Faso. ( sharhi)
Aug 16, 2017 05:37Harin Ta'addanci A Kasar Burkina Faso. ( sharhi)
-
Ana Zaman Makoki Bayan Harin Ta'addanci A Burkina Faso
Aug 15, 2017 06:28A Burkina Faso an shiga zaman makoki na kwanaki uku tun daga jiya Litini bayan kazamin harin ta'addanci da ya yi sanadin mutuwar mutane 18 a wani gidan sayar da abinci a Ouagadugu babban birnin kasar.