Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ta'addanci

  • Mali Ta Jaddada Aniyarta Ta Yaki Da Tsatsauran Ra'ayi

    Mali Ta Jaddada Aniyarta Ta Yaki Da Tsatsauran Ra'ayi

    Jun 17, 2017 07:07

    Gwamnatin kasar Mali ta jaddada aniyarta ta shiga kafar wando daya da kungiyoyin masu tsatsauran ra'ayi a kasar.

  • Afganistan : An Kai Harin Kunar Bakin Wake A Wani Masallacin Kabul

    Afganistan : An Kai Harin Kunar Bakin Wake A Wani Masallacin Kabul

    Jun 16, 2017 03:44

    Rahotanni daga Afganistan na cewa mutane hudu ne suka rasa rayukan kana wasu takwas na daban suka raunana sakamakon wani harin kunar bakin wake a wani masallacin 'yan Shi'a dake birnin Kabul.

  • An Tsawaita Dokar Ta- Baki A Tunusiya

    An Tsawaita Dokar Ta- Baki A Tunusiya

    Jun 14, 2017 14:20

    Fadar shugaban kasa a Tunusiya ta bada sanarwar tsawaita dokar ta baci da wattani uku a kasar.

  • Zarif: Iran Tana Sane Da Goyon Bayan Da Saudiyya Take Ba Wa 'Yan Ta'addan Masu Son Kawo Mata Hari

    Zarif: Iran Tana Sane Da Goyon Bayan Da Saudiyya Take Ba Wa 'Yan Ta'addan Masu Son Kawo Mata Hari

    Jun 14, 2017 05:29

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Iran tana da bayanai na sirri da suke nuni da cewa Saudiyya tana ci gaba da goyon bayan kungiyoyin 'yan ta'addan da suke kan iyakokin kasar Iran da suke da shirin kai hare-haren ta'addanci cikin kasar.

  • Senegal Ta jaddada Wajabcin Fada Da  Ayyukan Ta'addanci

    Senegal Ta jaddada Wajabcin Fada Da Ayyukan Ta'addanci

    Jun 12, 2017 18:59

    Shugaban kasar Senegal Macky Sall ya fadi cewa kasarsa za ta ci gaba da yaki da ta'addanci har zuwa dawowar tsaro.

  • Iran : An Cafke Mutane 48 Bisa Zargin Alaka Da Harin Tehran

    Iran : An Cafke Mutane 48 Bisa Zargin Alaka Da Harin Tehran

    Jun 10, 2017 05:52

    A ci gaba da binciken da ake biyo bayan harin Tehran wanda ya yi sanadin mutuwar mutane 17, ma'aikatar tattara bayannan sirri ta Iran ta ce an cafke mutane 48 da ake zargi da hannu a jerin hare-haren na ranar Laraba data gabata.

  • Iran : Maharan Tehran Sun Samu Horon Ta'addanci A Mosul Da Raqqa

    Iran : Maharan Tehran Sun Samu Horon Ta'addanci A Mosul Da Raqqa

    Jun 08, 2017 18:14

    Ma'aikatar tattara bayanan sirri ta Iran ta bayyana sunayen maharan da suka kai jerin hare hare ta'addanci a birnin Tehran a Jiya Laraba.

  • Kungiyar Muslim Brotherhood Ta Musanta Zargin Ta'addanci Da Saudiyya Ta Yi Mata

    Kungiyar Muslim Brotherhood Ta Musanta Zargin Ta'addanci Da Saudiyya Ta Yi Mata

    Jun 08, 2017 05:21

    Kungiyar Muslim Brotherhood (Ikhwanul Muslimin) ta kasar Masar ta yi watsi da zargin gudanar da ayyukan ta'addanci da kasar Saudiyya ta ke mata tana mai cewa irin wadannan zarge-zarge suna sanya zubar da mutumcin kasar Saudiyya din ne.

  • IS Ta Dauki Alhakin Kai Harin Philippines

    IS Ta Dauki Alhakin Kai Harin Philippines

    Jun 02, 2017 14:46

    kungiyar 'yan ta'adda ta IS ta dauki alhakin kai harin da ya yi sanadin mutuwar mutane 37 a wani gidan caca a birnin Manille na kasar Philippines.

  • Akalla Mutane 80 Sun Mutu, Wasu Daruruwa Sun Jikkata A Harin Ta'addanci A Afghanistan

    Akalla Mutane 80 Sun Mutu, Wasu Daruruwa Sun Jikkata A Harin Ta'addanci A Afghanistan

    May 31, 2017 17:31

    Rahotanni daga kasar Afghanistan sun bayyana cewar alal akalla mutane 80 sun rasa rayukansu kana wasu daruruwa kuma sun sami raunuka sakamakon wani kazamin harin bam da aka kai yankin da ke dauke da ofisoshin jakadancin na kasashen waje a birnin Kabul babban birnin kasar ta Afghanistan.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS