Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

ta'addanci

  • Gwamnatin Maroko Tana Ci Gaba Da Murkushe Makircin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda A Kasar

    Gwamnatin Maroko Tana Ci Gaba Da Murkushe Makircin Kungiyoyin 'Yan Ta'adda A Kasar

    Apr 13, 2017 11:12

    Cibiyar leken asirin kasar Maroko ta sanar da rusa wata kungiya mai kwadaitar da matasa zuwa ga ayyukan ta'addanci musamman shiga cikin kungiyar Da'ish mai kafirta musulmi.

  • Masar : An Tantance Maharin Cocin Alexandri

    Masar : An Tantance Maharin Cocin Alexandri

    Apr 13, 2017 05:54

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Masar ta ce ta gano mutumin da ake zargin shine ya shirya harin kunar bakin wake wanda ya kashe kansa a cocin KIfdawa ta Saint Mark a Alexandria, harin da yayi sanadiyyar mutuwar mutane 17.

  • Sharhi : Tababa Kan Wanda Ya  Kai Hari Da Makami Mai Guba A Syria

    Sharhi : Tababa Kan Wanda Ya Kai Hari Da Makami Mai Guba A Syria

    Apr 05, 2017 06:00

    Duniya na ci gaba da yin Allah-wadai da amfani da makami mai guba kan fararen hula a Syria, a daidai lokacin da ake ta tababa akan kowa keda hannu akan wannan aika-aikar.

  • Jami'an Tsaro: Dan Asalin Kasar Kyrgyzstan Ne Ya Kai Harin Saint Petersburg Na Kasar Rasha

    Jami'an Tsaro: Dan Asalin Kasar Kyrgyzstan Ne Ya Kai Harin Saint Petersburg Na Kasar Rasha

    Apr 04, 2017 16:48

    Hukumomin tsaron kasar Kyrgyzstan sun bayyana cewa wani dan asalin kasar shi ne ya kai harin kunar bakin waken da aka kai tashar jirgin karkashin kasa da ke Saint Petersburg na kasar Rasha a jiya Litinin da yayi sanadiyyar mutuwar mutane kimanin 14 da raunana wasu da dama.

  • Larijani: Pentagon Da CIA Su Ne Manyan Masu Daure Wa Ta'addanci Gindi

    Larijani: Pentagon Da CIA Su Ne Manyan Masu Daure Wa Ta'addanci Gindi

    Apr 02, 2017 04:54

    Shugaban majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran Dakta Ali Larijani yayi kakkausar suka ga tsoma bakin da Amurka take yi cikin lamurran cikin gidan kasashen Gabas ta tsakiya yana mai cewa Amurkan tana da alaka ta kut da kut da dukkanin ta'adda da kuma ta'addancin da ke faruwa a yankin.

  • Gwamnatin Haramtaciyar Kasar Isra'ila Ita Ce Ke Karfafa Ayyukan Ta'addanci

    Gwamnatin Haramtaciyar Kasar Isra'ila Ita Ce Ke Karfafa Ayyukan Ta'addanci

    Mar 28, 2017 05:39

    Ministan watsa labaran kasar Jordan ya bayyana cewa: Ci gaba da bakar siyasar gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila yana daga cikin dalilan kara karfafa da watsuwan ayyukan ta'addanci a yankin gabas ta tsakiya.

  • An Hallaka Wani Jigon Al-Qaida A Afganistan

    An Hallaka Wani Jigon Al-Qaida A Afganistan

    Mar 26, 2017 05:44

    Ma'aikatar tsaron Amurka ta sanar da hallaka wani babban jigon kungiyar 'yan ta'adda ta Al-Qaida mai suna Qari Yasin a wani harin jirgi marar matuki a Afganistan.

  • Kasar Birtaniya Ta Bukaci Hadin Kan Duniya A Fagen Yaki Da Ta'addanci

    Kasar Birtaniya Ta Bukaci Hadin Kan Duniya A Fagen Yaki Da Ta'addanci

    Mar 24, 2017 04:40

    Ministan harkokin wajen kasar Birtaniya ya bukaci duniya da ta mike tsaye a fagen yaki da duk wata barazanar ta'addanci.

  • Kungiyar Da'esh (ISIS) Ta Dauki Alhakin Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birtaniyya

    Kungiyar Da'esh (ISIS) Ta Dauki Alhakin Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birtaniyya

    Mar 23, 2017 16:33

    Kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) ta sanar da cewa ita ce ta kai harin ta'addancin da aka kai majalisar dokokin Birtaniya a jiya Laraba, wanda ya yi sanadin mutuwar akalla mutane biyar ciki har da wanda ya kai harin.

  • Sarkin Morocco Ya Jaddada Aniyar Gwamnatin Kasar Ta Yaki Da Masu Tsaurin Ra'ayin Addini

    Sarkin Morocco Ya Jaddada Aniyar Gwamnatin Kasar Ta Yaki Da Masu Tsaurin Ra'ayin Addini

    Mar 12, 2017 12:07

    Sarkin kasar Morocco ya jaddada yin kira ga kungiyoyi musamman na fararen hula kan su fadaka tare da hada kai waje guda da nufin yaki da masu tsaurin ra'ayin wuce gona da iri kan al'umma da sunan addini.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS