-
Gwamnatin Kasar Libya Ta Bukaci Kudade Daga Tarayyar Turai Don Yaki Da Kwararar Baki
Aug 12, 2017 17:45Babban komandan rundunar sojojin kasar Libya Janar Halifa Haftar ya yi kira ga tarayyar Turai da ta ware kasasfin kudi mai yawa don yaki da kwararan bakin haure zuwa nahiyar daga kasar Libya.
-
Shugaban Majalisar Turai: Trump Hatsari Ne Ga Amurka Da Ma Duniya Baki Daya
Aug 04, 2017 10:38Shugaban majalisar dokokin Tarayyar Turai, Martin Schulz ya bayyana shugaban kasar Amurka Donald Trump a matsayin babban hatsari kana kuma barazana ga Amurka da ma duniya baki daya.
-
Faransa: Sabbin Takunkumin Amurka A Kan Iran, Rasha Da Koriya Ta Arewa Sun Saba Wa Doka
Jul 27, 2017 05:27Kasar Faransa ta sanar da cewa sabbin takunkumin da Amurka ta kakabawa Iran, Rasha da Koriya ta Arewa sun yi hannun riga da dokokin kasa da kasa.
-
EU Ta Damu Kan Kakabawa Rasha Takunkumi
Jul 26, 2017 15:51Kungiyar tarayya turai ta nuna damuwa akan sabbin takunkumin da Amurka ta kakabawa kasar Rasha.
-
EU Ta Zubawa Nijar Yuro Milyan 10 Don Yaki Da Kwararar Bakin Haure
Jul 18, 2017 06:27kungiyar tarayya Turai ta EU ta zubawa gwamnatin Nijar Yuro milyan goma kwatamcin Dala Bilyan shida da rabi domin taimaka mata wajen shawo kan matsalar bakin haure na yammacin AFrika dake kwarara zuwa turai ba bisa ka’ida ba.
-
Mogherini: Ta Hanyar Tattaunawa Ne Kawai Za A Iya Warware Matsalolin Libya
Jul 17, 2017 17:32Babbar jami'a mai kula da harkokin siyasar wajen tarayyar turai Federica Mogherini ta bayyana cewa, ta hanyar tattaunawa tsakanin al'ummar kasar Libya ne kawai za a iya warware matsalolin da suka addabi kasar.
-
Bakin Haure Kimanin 85,000 Ne Suka Shiga Kasar Italiya A Cikin Watanni 6 Da Suka Gabata
Jul 13, 2017 19:23Cibiyar kula da kan iyakokin kasashen yammacin Turai ta Frontex ta sanar da cewa: A cikin watannin shidan farko na wannan shekara ta muke ciki ta 2017 yawan bakin hauren da suka shiga cikin kasar Italiya sun kai mutane kimanin 85,000.
-
Kungiyar Tarayyar Turai Ta Yi Gargadi Kan Bullar Rikici A Zaben Kasar Kenya
Jul 03, 2017 17:43Kungiyar tarayyar Turai ta yi gadgadi kan bullar rikici a yayin zaben shugabancin kasar Kenya tare da bayyana shirinta na gudanar da ayyukan sanya ido a zabukan kasar.
-
Tsananta Dokokin Kudin Turai Bayan Ficewar Kasar Birtaniya
Jun 13, 2017 11:21Za A tsananta dokokin Kudin kasashen Turai bayan ficewar kasar Birtaniya daga cikin kungiyar
-
Burundi Ta Zargi (EU) Da Neman Tayar Mata Da Zaune Tsaye
Jun 06, 2017 05:47Mahukuntan kasar Burundi sun zargi kungiyar tarayyar Turai (EU) da neman tayar da zaune tsaye a cikin kasarta.