Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yarjejeniyar nukiliya

  • Trump Ya Ce, A Shirye Ya ke Ya Tattauna Kan Sabuwar Yarjejeniya Da Iran

    Trump Ya Ce, A Shirye Ya ke Ya Tattauna Kan Sabuwar Yarjejeniya Da Iran

    Aug 06, 2018 17:26

    Shugaba Donald Trump na Amurka, ya ce a shirye yake ya tattauna kan sabuwar yarjejeniyar nukiliya da mahukuntan Iran, a daidai lokacin da ya tabatar da sake maido da takunkumin kasarsa kan Iran.

  • Koriya Ta Arewa Ta Kalubalaci Tattaunawarta Da Amurka

    Koriya Ta Arewa Ta Kalubalaci Tattaunawarta Da Amurka

    Jul 07, 2018 16:25

    Koriya ta Arewa ta kalubalanci yadda tattaunawarta da Amurka ke tafiya, kwanaki biyu bayan ganawar da bangarorin biyu ke yi kan yarjejeniyar nukiliya.

  • Shugaban Hukumar IAEA Ya Ce: Kasar Iran Tana Ci Gaba Da Mutunta Yarjejeniyar Nukiliya

    Shugaban Hukumar IAEA Ya Ce: Kasar Iran Tana Ci Gaba Da Mutunta Yarjejeniyar Nukiliya

    Jun 05, 2018 06:36

    Shugaban Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya ya jaddada cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran tana ci gaba da mutunta yarjejeniyar nukiliya da aka cimma da ita.

  • Yarjejeniyar Nukiliyar Iran Na Taimaka Wa Tsaron Turai_Mogherini

    Yarjejeniyar Nukiliyar Iran Na Taimaka Wa Tsaron Turai_Mogherini

    May 29, 2018 11:20

    Babbar jami'ar kula da harkokin kasashen ketare na kungiyar tarayya turai, Federica Mogherini ta bayyana cewa, batun nukiliyar Iran na shafar tsaron kungiyar, maimakon tattalin arziki.

  • Taron Kwamitin Kasashen Da Suka Rage A Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    Taron Kwamitin Kasashen Da Suka Rage A Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    May 25, 2018 17:43

    Kwamitin kasashen da suak rage a yarjejeniyar nukiliyar Iran, ya kawo karshen wani zamansa a birnin Vienna, wanda shi ne irinsa na farko tun bayan ficewar Amurka daga yarjejeniyar da aka cimma da Iran a 2015.

  •  Zarif Ya Fara Tattaunawa Da Kasashen Da Suka Rage A Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    Zarif Ya Fara Tattaunawa Da Kasashen Da Suka Rage A Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    May 13, 2018 15:09

    Ministan harkokin wajen jamhuriya Musulinci ta Iran, Muhammad Jawwad Zarif, ya fara wani ran gadin diflomatsiya don tattaunawa da sauren manyan kasashen duniya da suka rage a yarjejeniyar nukiliyar Iran.

  • Yarjejeniyar Nukiliya : Macron Da Rohani Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

    Yarjejeniyar Nukiliya : Macron Da Rohani Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

    May 09, 2018 16:59

    Shugaba Emmanuel Macron na Faransa da twakwaranasa na Iran Hassan Rohani sun tattauna ta wayar tarho yau Laraba bayan ficewar Amurka daga yarjejeniyar nukiliyar kasar Iran.

  • Martanin Duniya kan Janyewar Amurka Daga Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    Martanin Duniya kan Janyewar Amurka Daga Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    May 09, 2018 08:47

    Tun bayan da shugaba Donald Trump na Amurka ya sanar da janye kasarsa daga yarjejeniyar nukiliyar da manyan kasashen duniya suka cimma da Jamhuriya Musulinci ta Iran, duniya ke ci gaba da maida martani kan matakin na Trump.

  • Sharhi: Manufofin Netanyahu Na Sake Tayar Da Maganar Shirin Nukiliyan Kasar Iran

    Sharhi: Manufofin Netanyahu Na Sake Tayar Da Maganar Shirin Nukiliyan Kasar Iran

    May 05, 2018 05:19

    A ranar Litinin din makon da ya wuce ne, a ci gaba da aiwatar da bakar siyasar adawa da Iran da kuma kada kugen yakin yakarta, firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya gabatar da wasu hotuna da bayanai da ya ce wai suna nuni da shirin Iran na mallakar makaman nukiliya.

  • Yarjejeniyar Nukiliya : Merkel, Na Neman Shawo Kan Trump

    Yarjejeniyar Nukiliya : Merkel, Na Neman Shawo Kan Trump

    Apr 27, 2018 05:06

    Shugabar gwamnatin Jamus, Angela Merkel, ta isa brinin Washigton na Amurka, inda daya daga cikin jigon ziyarar shi ne shawo kan shugaba Donald Trump akan kada ya janye kasarsa daga Yerjejeniyar nukiliyar da manyan kasashen duniya suka cimma da Iran.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS